Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ta yi zama kan shari'ar da ake yi game da dan TikTok, Abubakar Ibrahim da aka fi sani da G-Fresh.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya yi magana kan yadda Tinubu ya dage wajen cire tallafin man fetur bayan hawan shi mulki a shekarar 2023.
NiMet ta fitar da hasashen ruwan sama a faɗin Najeriya ranar Alhamis, tana gargadin jama'a kan ambaliya da iska mai ƙarfi. Jihohin da abin ya shafa sun hada da Kano.
Tsohon hafsan hafsoshin soji, Janar Tukur Buratai, ya ce talauci da rashin jan matasa a jiki ne ke kara haddasa shiga kungiyoyin Boko Haram da ISWAP.
Jami'an hukumar shige da fice sun kwace fasfon Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan a filin jirgin sama na Abuja. An dawo mata da shi bayan wani lokaci.
Ana fargabar mutane 49 sun rasu a wani mummunan hadarin jirgin sama da ya faru a Rasha. Ana cigaba da bincike kan dalilin hadarin da kokarin ceto jama'a.
NAFDAC ta kama lita 88,560 na sinadaran hada ababen fashewa a Kano. An cafke manaja yayin da ake neman mai gidan da ake zargin suna shigo da su daga Ogun.
Fitaccen dan TikTok ɗin nan, Habeeb Hamzat wanda aka fi sani da Peller ya ba da labarin dalilinsa na canza addini daga Musulunci zuwa Kiristanci.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan mayakan kungiyar ta'addanci ta ISWAP a jihar Borno inda suka yi musu barna mai yawa a yayin farmakin.
Labarai
Samu kari