Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Barau ya soki tantance Kaura saboda kasancewarsa tsohon sanata, amma Akpabio ya dage cewa bin ka’ida wajibi ne kafin amincewa da kowanne nadi da aka gabatar.
Mazauna wasu kauyukan Zamfara sun gudanar da zanga-zangar lumana domin nuna fushinsu kan hare-haren 'yan bindiga. Sun bukaci gwamnati ta kawo musu dauki.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana jimaminsa kan rasuwar hadiminsa na musamman a harkokin majalisa wanda kuma tsohon dan majalisa ne.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya yi kuskuren cewa jana'izar Shugaba Tinubu maimakon Buhari a zaman karrama marigayin a Abuja.
Yayin da ake halin matsai na tattalin arziki a Najeriya, Shugaban kasa, Bola Tinubu na neman amincewar majalisa domin karbar karin bashi na $347m.
Tinubu ya naɗa Farfesa Yusuf Muhammad Yusuf a matsayin kwamishinan NLRC bayan Fatima Alkali ta ƙi amincewa da mukamin, ana jiran tantancewar majalisa.
Kamfanonin sadarwa a Najeriya sun nuna damuwa kan yawan kai hare-hare da sace kayayyakinsu, sun ce za a iya samun matsalar sabis idan ba a ɗauki mataki ba.
Sojojin Operation Fansan Yamma sun kashe 'yan ta’adda da dama a Rijau, sun kwato bindigogi da babura 18, sai dai soja guda ya rasa ransa yayin fafatawa da maharan.
Gwamnatin Najeriya ta sanya wa wurare daban daban sunan Muhammadu Buhari a Borno, Gombe, Nasarawa da sauransu domin girmama Buhari da ya rasu a 2025.
Labarai
Samu kari