Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Wata dattijuwa mai suna Victoria ta ce yan sanda sun hallaka danta mai suna Moses da ya je gidan gwamna don isar da saƙon Ubangiji da yi masa wa'azi.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya taya Sarki Muhammadu Sanusi II murnar gama digirin PhD a jami'ar London. Jami'ar za ta yi hadaka da jami'ar North West ta Kano.
Gwamnan jihar Benuwai ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta kula da mata da yayan jami'an tsaron da suka rasa rayukansu sakamakon hare-haren yan bindiga.
Rundunar yan sanda ta cafke wasu mutane guda hudu a jihar Sokoto da ake zargin sun farmaki mataimakin gwamnan jihar da ke dawowa daga ziyarar jaje.
A shekarar 2026 sabon harajin shugaba Bola Tinubu na 5% zai fara aiki a Najeriya. Harajin zai shafi 'yan kasuwa, ma'aikata, malamai dalibai da duk 'yan Najeriya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya jagoranci sallar Juma'a a wani masallaci da kwamishinan ilimin jihar Dr. John D.W. Mamman da Kirista ne ya gina.
Al'ummomin wasu yankuna a jihohin Imo da Anambra sun koka cewa yan bindiga na tilasta musu biyan kuɗin haraji kafin su birne mamatansu da suka rasa.
Shugaban kungiyar matasan APC, Arewa maso Gabas, Kabiru Garba Kobi ya ce sun 'yanta fursunoni 59, sun dauki nauyin karatun marayu 59, don taya Shettima murna.
Gwamnatin jihar Neja ta bayyana cewa jita-jitar da ake yadawa cewaGwamna Umaru Bago ya hana malamai wa'azi sai sun mallaki lasisi ba gaskiya ba ne.
Labarai
Samu kari