Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya ki yarda Peter Obi ya ziyarci jiharsa,onda ya bayyana shi a matsayin barazanar tsaro. Wasu gwamnonin sun yi hakan.
Yayin da ake cigaba da jimamin rasuwar Muhammadu Buhari, shugaban Gambia, Adama Barrow, ya kai ziyarar ta’aziyya Katsina kan rasuwar tsohon shugaban kasar.
Masu damfara na amfani da ₦500 a matsayin gudunmawar karya don satar bayanan sirrin jama'a da safarar kudi ta hanyar bude asusu a bankunan intanet.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Alhaji Aliko Dangote ya yi murabus daga shugabancin kamfaninsa na sashen siminti domin mayar da hankali wani bangare.
An gudanar da sallar jana'izar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Talata 15 ga watan Yulin 2025 a garin Daura da ke jihar Katsina.
Rundunar ƴan sanda ta cafke wata mata yar shekara 35, Hadiza Mamuda bisa zargin narka wa mijinta itace har ya mutu kan abinci a ƙaramar hukumar Fika a Yobe.
Kwamitoci biyu na Majalisar Wakilai sun yi barazanar cewa za su ba da umarnin kamo gwamnan babban bankin Najeriya watau CBN saboda kin amsa gayyata.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura sakon ta'azziya kan rasuwar Sarkin Gusau, Dr Ibrahim Bello wanda ya rasu a safiyar ranar Juma'a bayan fama da jinya.
A labarin nan, za a ji yadda dakarun sojin sama da kasa suka hada kai da mafarauta inda aka fatattaki wasu 'yan ta'adda har maboyarsu da ke Borno da Adamawa.
Labarai
Samu kari