Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Masarautar Kano ta bayyana farin cikinta bisa kammala karatun digiri na 3 da Mai Martaba Muhammadu Sanusi II ya yi a jami'ar Landan da ke Birtaniya.
Gwamnatin Najeriya za ta koya wa Najeriya dabarun yaki da talauci domin kawar da fatara a kasar nan. Jakadan China ya gana da ministan jin kai a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar ƴan sanda ta bayyana dalilin da ya sa aka ga shigen jami'an tsaro a cikin gari yayin da kungiyoyi ke shirin yin zanga-zanga.
NiMet ta yi hasashen iska mai karfi tare da ruwan sama a Arewa, da Kudancin Najeriya a ranar Juma’a, ta gargadi al’umma da su zama cikin shirin ambaliya.
Hukumar ICPC na cigaba da bincike kan badakalar kudi da ake zargin wasu jami'an gwamnatin Kano da yi. An samu shaidu kan zargin da ake yi wa wani kwamishina.
Mummunar ambaliya ta mamaye kauyuka bakwai a Taraba bayan saukar ruwan sama mai yawa, inda kogin Benue ya yi ambaliya tare da lalata gidaje da gonaki.
Jami'ar Usman Danfodiyo da ke Sokoto za ta karrama Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa da Dakta saboda hidimar addini da al'umma da ya ke bayarwa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji lokutan da Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ke naɗin muƙamai yana warware su ba tare da sanar da dalilan da su ka jawo ɗaukar matakin ba.
Gwamnatin jihar Neja ta kafa dokar hana wa'azi ba tare da lasisi ba. Ana bukatar kowane malami ya nemi izini daga hukumar kula da addini kafin cikar wata biyu.
Labarai
Samu kari