Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Wani mutum mai suna Cole Allen daga California ya kai hari da bindiga a wurin liyafar ‘yan jarida a Washington, inda aka fitar da Donald Trump cikin gaggawa.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
A labarin nan, za a ji cewa Solomon Dalung, tsohon Minista a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya yi wa gwamnonin Arewa wankin babban bargo saboda Tinubu.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Olumode Adeyemi shugaban hukumar kashe gobara ta kasa, zai fara aiki a Agusta. Gwamnatin Kogi ta yaba da nada shi.
Malaman asibiti sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai daga yau Laraba, wanda zai shafi asibitoci 74 na tarayya da na jihohi a fadin Najeriya.
Kungiyar sanatocin Arewa ta nuna takaicinta kan kisan kiyashin da aka yi wa mutane a jihar Zamfara. Sun bukaci mai girma Bola Tinubu ya kara zage damtse kan tsaro.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed ya tabbatar da rasuwar shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jiha, Alhaji Ahmed Makama Hardawa a birnin Abuja.
An samu asarar rai a birnin tarayya Abuja bayan barkewar wani rikicin kabilanci. Rikicin wanda ya auku a ranar Talata ya yi sanadiyyar kona gidaje masu yawa.
An samu rarrabuwar kawuna game da yafewa Muhammdu Buhari, tun ranar da ya rasu wasu suka ce sun yafe hakkinsu kuma suka yi masa addu'ar samun rahama.
Gwamnatin tarayya za ta farfado da kamfanin auduga na Kaduna domin farfaɗo da masana’antu da ƙarfafa tattalin arzikin yankin Arewa da kasa baki ɗaya.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Jigawa ta tabbatar da aukuwar hatsarin jirgin ruwa bayan ya ɗauko yara 15 a yankin karamar hukumar Taura, mutum 6 sun rasu.
Labarai
Samu kari