Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Rahotanni daga kasar Faransa sun nun cewa dalibai da malamai da wani jirgin farar hula ya dauko sun rasa rayukansu sakamkon hatsarin da ya rutsa da su.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Sojojin Operation Fansan Yamma da jami’an tsaro sun yi nasarar dakile yunkurin ‘yan bindiga na kai hari wani kauyen karamar hukumar Malumfashi, an rasa rayuka.
Rahotanni sun nuna cewa taro ya tarwatse tun kafin a gaba a jihar Osun bayan an bukaci rubuta takarda ga Gwamna Adeleke da nufin karbe rawanin Sarkin Ipetumodu.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben shekarar 2027, Fasto Josiah Onuoha ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai lashe zaben duk da rikicin da ke cikin APC.
Hukumar DSS ta tura bukata ga kamfanin X domin goge rubutu da shafin fitaccen dan gwagwarmayar nan, Omoyele Sowore, lamarin dai ya haifar da ce-ce-ku-ce.
Jihohi 31 sun tara wa kansu bashin N2.57tr amma ba su iya jawo jarin waje a zangon farko na 2025 ba; jihohi 10 kadai sun karbo bashin N417bn duk da karin FAAC.
A labarin nan, za a ji cewa cocin katolika ta karyata jita-jitar cewa Nasir El-Rufa'i ya gudanar da jawabi a wani taronta da addini da aka saba yi duk shekara.
Dakarun sojoji sun yi artabu da 'yan bindiga a jihar Zamfara. A yayin artabun an kashe 'yan bindiga masu yawa yayin da aka samu asarar rayukan wasu sojoji.
Dokar haraji da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanyawa hannu za ta wajabta wa 'yan kasa amfani da rajistar haraji kafin mu'amala da banki daga shekarar 2026.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar DSS ta kawo karshen sabanin da ya ratsa a tsakanin kamfanin Dangote da kungiyar NUPENG a kan rarraba man fetur.
Labarai
Samu kari