Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Farfesa Wole Soyinka ya bada labarin yadda aka yi garkuwa da shi a Romania. An tilasta masa ya bayar da bayanan asusun bankinsa a wani wuri mai duhu.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya bukaci PFSCU ta gaggauta raba wa manoma lamunin Naira biliyan 250 domin bunkasa noma a Najeriya.
Gwamna Bala Mohammed ya amince da korar wani babban jami'i a ma'aikatar ilimi ta Bauchi, Emos Joshua bisa zargin cin zarafin dalibai a kwalejin gwamnati, Azare.
Matatar Dangote ta tabbatar da kammala shirye shiryen raba mai kyauta a jihohin Najeriya. Za a fara da Abuja da wasu jihohi 10 kafin shirin ya fadada daga baya.
Ana fargabar cewa za a samu ambaliyar ruwa a jihohin Legas, Ogun, Akwa Ibom, da Cross River a ranar Juma'a, 12 ga Satumba, 2025. NiMet ta ce za a sha ruwa a Arewa.
Gwamnatin Kebbi karkashin Gwamna Nasir Idris, ta dakatar da kwamishinan lafiya na jihar, Yunusa Isma’il. An bukaci ya kare kansa ko ya fuskanci wani hukuncin.
Gamayyar kungiyar ma'aikatan jinya ta fara yajin aiki a jihar Zamfara. Sun yi gargadin cewa ba za su amince da wariyar da ma'aikatar lafiya ta jihar ke nuna musu ba.
Masarautar Zazzau ta tabbatar da rasuwar Wamban Dawakin Zazzau, Alhaji Aminu Pate a asibitin koyarwa na jami'ar Ahmadu Bello Zaria (ABUTH) da ke Shika.
Mutane da dama sun yi ta korafi bayan gwamnatin jihar Delta ta sabunta dokar suturar ma’aikata, ta hana tara gemu mai yawa da wasu kaya da ba su dace ba.
Labarai
Samu kari