Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Sanatan Borno ta Kudu, Mohammaed Ali Ndume ya caccaki masu rokon shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kori hafsoshin tsaro duba da halin da ake ciki.
Gwamnatin jihar Bauchi ta gano ma'aikatan bogi a fannin lafiya. Hukumar kula da asibitocin jihar ta bayyana matakin da za a dauka kansu kan cin amanar da su ka yi.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin rasuwar Terry Okorodudu da ya kasance dan kwamitin yakin neman zaben shi a shekarar 2023 bayan rashin lafiya
A labarin nan, za a ji cewa hukumar NDLEA reshen jihar Kano ta yi gam da katar da buhunan wiwi a wajen ceton wasu da hadarin mota ya rutsa da su a hanya.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan jihar Akwa Ibom ya fara motsa wa domin tabbatar da cewa mutanen da su ka zabe shi sun samu wutar lantarki a ko yaushe.
Ma'aikatan ma'aikatar harkokin mata sun gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja. Sun yi zargin cewa an yi watsi da su, ba a damu da bukatunsu ba.
Gwamnatin Amurka karkashin shugaba Donald Trump ta kori 'yan Najeriya da wasu kasashe zuwa Ghana. Shugaban Ghana ya ce an dauko 'yan Najeriya zuwa gida.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnati ta bayyana cewa gyaran da aka yi wa dokar haraji ya ba ta damar tatso haraji daga kamfanonin intanet da ke aiki a Najeriya.
A karon farko a tarihi mace ta shiga an yi hawan sallar gani da ita a Daura jihar Katsina, Sarauniyar kasar Hausa, Dr. Lubna Mohammed Gusau ce ta kafa tarihin.
Labarai
Samu kari