Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
An san Sarki Muhammadu Sanusi II yana fadi albarkacin bakinsa da yake ganin shi ne abin da ya fi dacewa musamman game da abin da ya shafi Arewacin Najeriya.
Tsohon shugaban Najeriya, Olusegun Obasanjo ya yi gargadi da cewa dimokuradiyya ta dauko hanyar mutuwa murus a Najeriya da duniya idan ba a gyara ba.
Wasu 'yan fashi da makami sun kai hari bankin Polaris a jihar Anambra sun sace makudan kudi. An fara bincike domin gano adadin kudin da suka sace yayin harin.
Hukumar KTPCACC ta fara bincike kan yadda aka yi sama da fadi da kudi N188m a shirin tallafin taki da kudin makarantu a Katsina, an fara dawo da kudin.
Yayin da wa'adin shugaban INEC, Mahmood Yakubu ke kokarin karewa, 'yan Najeriya sun bayyana wanda suke so ya zamo sabon shugaban hukumar INEC a Najeriya.
Dakarun sojojin Najeriya tare da hadin gwiwar sauran jami'an tsaro, sun samu nasarar dakile wani harin 'yan bindiga a jihar Katsina. An samu nasarar ne bayan artabu.
An daura auren Sanata Abdulaziz Yari ya hada manyan malaman addini, 'yan siyasa, shugaban kasa Bola Tinubu a Kaduna. An yi walima kafin daurin auren.
Shugaban hukumar Alhazai ta kasa, Farfesa Abdullahi Usman, ya bayyana cewa sun yi namijin kokari wajen samar da sassauci ga Alhazai yayin aikin Hajjin 2025.
Wasu 'yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a wani gari da ke kan iyaka a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun fafata da sojoji tare da kwashe makamai daga sansaninsu.
Labarai
Samu kari