Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Shugaba Bola Tinubu ya gana da Gwamna, Charles Chukwuma Soludo inda ya ce gwamnatinsa za ta ci gaba da hadin gwiwa da jihohin da suka jajirce wajen ci gaban al'umma.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar Dokokin Jihar Kano ta dauki matakin dakatar da Shugaban Karamar Hukumar Rano, Muhammad Naziru Ya'u bayan korafin kansilolinsa.
A watan Yunin 2025, sayar da man fetur ya ragu zuwa lita biliyan 1.44, yayin da jihar Legas ta fi kowa samun man. NMDPRA ta ce za ta inganta rarraba mai a ƙasar.
Gwamnatin jihar Neja karkashin jagoranci Gwamna Mohammed Umaru Bago ta tabbatar da kama shigaban kungiyar Mahmuda, Abubakar Abba, an tura shi Abuja.
Rigima ta barke tsakanin manyan yan bindiga bayan Kachalla Alti ya kashe hatsabibin dan bindiga Dankarami Usaini a kauyen Matsuki, Zamfara, bayan rikicin nuna iko.
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), ta samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargi da aikata laifuffukan da suka shafi ta'ammali da kwayoyi a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta shirya zama na musamman da 'yan siyasa yayin da ake shirin gudanar da zaben cike gurbi a jihar.
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da wasu kasashen duniya domin samar da ayyukan yi ga yan Najeriya, ministan kwadago ya ce an fara cimma matsaya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bukaci rundunar sojojin saman Najeriya da ta kara zafafa kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP.
Labarai
Samu kari