Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Tsohon hadimin tsohon gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya sake bayyana kansa kan zargin alakar ministan da ta’addanci, yana mai cewa bidiyon ya tayar da kura
Bayan yada rahoton karya, kamfanin 'Laralek Ultimate Construction', ya musanta labarin cewa rufin Majalisar Tarayya yana yoyo bayan ruwan sama mai karfi a Abuja.
Sarki Muhammadu Sanusi II zai jagoranci hawan babban daki a jihar Kano bayan dawowa daga London. Hakan na zuwa ne bayan sarki Aminu Ado ya tafi Kaduna.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamao sun yi aika-aika a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka mutane uku bayan sun bude wuta kan mai uwa da wabi.
Yayin da rashin tsaro ke sake taɓarɓarewa a Zamfara, Kungiyar NDYC ta bukaci gwamnatin tarayya ta ayyana dokar ta baci a jihar saboda yawaitar kashe-kashe.
Wasu da ba a san su waye ba sun yi harbe harbe wajen taron nuna goyon baya ga ministan Abuja, Nyesom Wike. Tun farko dama gwamnati ta hana taron.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa dole sai an hada da dukkanin masu ruwa da tsaki kafin a samu zaman lafiya a jihar Rivers.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a juhar Zamfara. Miyagun wadanda suka kai hare-haren a wasu kauyuka uku, sun hallaka mutane 28.
Gwamnatin jihar Kano ta gano yadda ake karkatar da kudade a tsarin biyan albashin ma'aikatan kananan hukumomi. Ta ce za ta dauki mataki kan masu laifin.
Farashin masara, gero, wake, da shinkafa sun karye a kasuwannin Arewacin Najeriya. A jihar Neja wanda ya ci bashin N20m ya saye abinci ya koka kan karyewar farashi.
Labarai
Samu kari