Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Hausawa da ke jihar Oyo sun barke da zanga-zanga bayan wani dan sanda ya kashe wani dan jihar Zamfara da ya ke tuka babur a jihar Oyo. Yan sanda sun yi magana.
Bayan wata daya da rasuwar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a birnin London da ke Birtaniya, ma’aikatan gidansa a garin Daura sun yi jimamin rasuwarsa.
Gwamnatin tarayya ta amince da kashe N142.02bn don gina tashoshin bas na zamani a jihohi 6 domin inganta sufurin kasa, tsaro da bunkasa tattalin arziki.
Babban sakataren kungiyar Izala na Najeriya, Sheikh Muhammadu Kabiru Haruna Gombe ya samu sarautar Modibbon Lau bayan nadin da hakimin Lau ya yi masa.
A labarin nan, za a ji matakan da gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ta ce gwamnatinsa na shirin samar wa don raba matasa da zaman banza da shaye shaye.
Gwamna Dikko Umaru Radda na Katsina ya shirya fita ketare domin yin hutu har na tsawon mako uku saboda kula da lafiyarsa ana tsaka da jita-jitar lafiyar Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji shirin da gwamnatin Amurka ke yi na sayar da wasu makamai da su ka hada da rokoki, harsasai da bama-bamai masu linzami ga Najeriya.
Gwamna Dauda Lawal ya kai ziyarar ta’aziyya ga al’ummomin da ‘yan bindiga suka kai hari a Kauran Namoda, ya yi Allah wadai da kisan da ake cigaba da yi wa al'umma.
Wasu 'yan bindiga da ke biyayya ga Bello Turji sun kai farmaki a Sokoto, inda suka kashe mutum daya, suka sace wasu 16, duk da batun sulhu da ubangidansu.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a gobe Alhamis 14 ga watan Agustan 2025 domin halartar taruka.
Labarai
Samu kari