A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Tsohon shugaban kasa Obasanjo ya soki ’yan majalisar Najeriya, ya kira ayyukan mazabu a matsayin sata, ya kuma zarge su da cin hanci da karya kundin tsarin mulki.
Rundunar tsaro a Najeriya ta umarci tsofaffin sojojin da ke zanga-zanga a ma’aikatar kudi da ke Abuja da su bar wurin don bai wa gwamnati damar aiki.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya dauki hutun aiki na kwanaki 10, zai shafe wannan lokaci a tsakanin kasashen Faransa da Birtaniya in ji fadar gwamnati.
Jagoran 'yan bindiga a jihar Zamfara, ya fusata inda ya bindige wasu daga cikin mayakansa. Ado Aleiro ya yi kisan ne da kansa kan zargin cin amana.
A labarin nan, za a ji gwamnati ta lissafa wasu jihohi da yankunan da ake sa ran za su gamu da iftila'in ambaliya a cikin kwanaki biyar da za a yi mamakon ruwa.
Ma’aikatar Ilimi a Najeriya ta fitar da wata sanarwa game da kyautar da aka ba daliba Nafisa Abdullahi inda ta ce ba gwamnatin tarayya ba ne ta bayar.
Ana bikin yaye mai martaba Sarkin Kano na 16, Khalifa Muhammadu Sanusi da wasu dalibai a London bayan sun kammala dirin digirgi. Audu Bulama Bukarti na cikinsu.
An tabbatar da mutuwar akalla mutane 60 bayan wani jirgin ruwa ya juye mutane kusan 100 a teku, galibin wadanda ke cikin jirgin mata ne da kananan yara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya koka kan matsalar rashin tsarom da ake fama da ita. Ya nuna cewa yana da masaniya kan shugabannin 'yan bindiga.
Labarai
Samu kari