A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
A labarin, za a jiyadda Sanata Ali Ndume ya jihar Borno ya yi kakkausar suka ga masu yada labaran cewa Boko Haram ta kashe kiristoci ne kawai a Arewa masi Gabas.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram. An kashe 'yan ta'addan ne bayan an yi musu ruwan wuta a jihar Borno.
Rundunar 'yan sandan jihar Kebbi ta kama wata mata da ake zargi da birne jaririyar da ta haifa da rai a jihar Kebbi. An samu jaririyar da rai bayan birne ta.
Rundunar ’yan sanda ta Rivers ta yi karin haske game da cin amanar da yan mata ke yi wa samari inda ta tabbatar da haka na iya kaiwa mutum gidan gyaran hali.
Mamba mai wakiltar Kiru da Bebeji a Majalisar Wakilai ta kasa, Hon. Abdulmumini Jibrin Kofa ya musanta zargin cewa Tinubu ke iara rura wutar matsalar tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta ja daga, ta kara tabbatar da cewa babu abin da zai hana ta shiga yajin aiki nan da kwanaki .
Tsohon ministan wasanni, Solomon Dalung ya ce za su iya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027. Ya ce ya kamata Bola Tinubu ya fara shirin komawa Legas.
A labarin nan, za a ji cewa Hadi Sirika, Ministan harkokin sufurin jirgin sama a a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya karyata zargin kashe N10bn kan 'Nigeria Air.'
Shugaba Bola Tinubu ya ce ya samu Dala a kan N1,900 a lokacin da ya hawu kan mulkin Najeriya a 2023. Legit ta yi bincike domin gano gaskiyar maganar.
Labarai
Samu kari