Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Dakarun sojojin Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Hare-haren sun yi sanadiyyar hallaka mayaka da kwamandojin kungiyar.
A labarin nan, za a ji yadda David Ali, Kansila a karamar hukumar Sanga ta jihar Kaduna ya samu kubuta daga hannun 'yan ta'adda da suka sace shi.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ci tarar Abdullahi Ganduje, Shehu Sani da wasu manyan kasa tarar Naira miliyan 5 kan zargin aiki da fili ba bisa ka'ida ba.
Dakarun yan sandan Najeriya sun damke mutane 30 da ake zargi da aikata ayyukan ta'addanci da wasu miyagun laififfuka a wuraren tarukan Maulidi a Minna.
An kama mutane 6 cikin wandanda ake zargi da kai hari wani masallaci ana sallar asuba a jihar Zamfara. Maharan sun tafi da wasu masallata yayin harin.
A labarin nan, za a ji yadda ruwa kamar da bakin kwarya a jihar Kaduna ya jefa bayin Allah a cikin wahala saboda rushewar muhallansu a sassa da dama.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na da dabi'ar tafiya zuwa yin hutu a kasashen waje tun bayan hawansa mulki. Shugaban kasan ya kwashe kwanaki yana hutu.
Shugaban kwamitin gyaran haraji na shugaban kasa, Taiwo Oyedele ya bayyana cewa ba Gwamnatin Bola Tinubu ce ta kirkiro harajin fetur ba kamar yadda ake yadawa.
Mai martaba Oba Ewuare II ya bukaci a yi azumin mako biyu domin magance matsalolin tsaro da samun amfanin gona mai albarka a jhar Edo da kewaye a bana.
Labarai
Samu kari