Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Wani jami'i matatar Dangote ya sanar da cewa yana fatan farashin man fetur zai sauko a Najeriya bayan cimma yarjejeniyar Amurka da Iran da bude Hormuz.
A labarin nan, za a ji cewa Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya yabda da kokarin da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ke yi wajen farfado da tattalin arziki.
Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio, ya jagoranci zaman majalisa da rantsar da sababbin sanatoci 2 daga jihohin Edo da Anambra.
Mai Martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa gwamnati mai ci ta fara daukar matakan da tun sama da shekara 10 ya hasko su don gyara tattalin arziki.
Shugaba Tinubu zai sanar da sabon shugaban INEC bayan karewar wa’adin Mahmood Yakubu, inda Farfesa Amupitan na Jami’ar Jos ke kan gaba a masu sa ran shugabanci.
Shugaban hukumar alhazai ta kasa, NAHCON, Farfesa Abdullahi Sale Usman ya amsa gayyatar hukumar EFCC kan zargin karkatar da Naira biliyan 50 a Hajjin 2025.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya yi tsokaci kan rikicin Dangote da PENGASSAN. Sanusi II ya nuna cewa dole ne a kare matatar saboda muhimmancinta ga kasa.
Ministan Tinubu a ma'aikatar kimiyya, fasaha da kirkire-kirkire, Uche Nnaji ya bayyana cewa ajiye aiki da ya yi a gwamnatin APC, ba ya nufin ya amsa laifi.
Rundunar sojan Najeriya ta tabbatar da rsuwar Laftanar Samson Haruna a Akwa Ibom bayan matar shi ta kona shi da fetur bayan sun yi rigima a cikin gida.
An dan samu hatsaniya tsakanin kakakin majalisar wakilai, Rt. Hon. Tajudeen Abbas da dan majalisa, Obinna Aguocha kan tabarbarewar lafiyar Nnamdi Kanu.
Labarai
Samu kari