Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Dan takarar gwamnam jihar Kano a karkashin inuwar jam'iyyar NDC, Aminu Abdulsalam Gwarzo, ya zabi yaron Kwankwaso a matsayin abokin takararsa a 2027.
Tsohon hafsun sojin kasa a Najeriya, Tukur Yusuf Buratai ya yi gargadi ga hukumomi bayan mutuwar Janar Rabe Abubakar a hannun masu garkuwa da mutane.
Ma'aikatan kungiyoyin SSANU da NASU sun shirya gudanar da zanga-zangar kwana ɗaya a Alhamis 9 ga watan Oktobar 2025 domin neman hakkokinsu daga gwamnati.
A labarin nan, za a ji cewa jihar Kano ta kara zarra a tsakanin takwarorinta, inda ta samu tara kudin shiga da ya ninka zuwa 100% daga abin da aka tara a baya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bukaci a binciki shugaban kasa Bola Tinubu da dukkan ministocinsa kan zargin mallakar takardun bogi.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa yan bindiga sun tare hanyar Gusau–Gummi a Zamfara da yammacin jiya Talata 7 ga watan Oktobar shekarar 2025.
Farfesa Mahmood Yakubu ya kusa kammala wa'adinsa a shugabancin hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). An yi duba kan wadanda za su maye gurbinsa.
‘Yan bindiga sun sace Ladi Abel, matar jami’in NIS, a hanyar Badagry–Mile 2, sun nemi kudin fansa N7m, daga baya suka hakura a N3m; ’yan sanda sun fara bincike.
Bankin AfDB zai sake ba Najeriya rancen dala miliyan 500 a matsayin kashi na biyu rancen dala biliyan 1 don tallafawa sauye-sauyen tattalin arzikin kasar nan.
May Agbamuche-Mbu da aka haifa a jihar Kano kuma ta yi karatu a jihar ta karbi ragamar hukumar INEC bayan tafiyar Farfesa Mahmood Yakubu daga hukumar.
Ambaliya ta mamaye yankunan Ogidi da Ogbaru a Anambra bayan ruwan sama mai karfi, gidaje da gonaki sun nutse, gwamnati ta dauki matakan gaggawa don taimakawa jama’a.
Labarai
Samu kari