Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta kara dagewa wajen kawo sauyi idan har ya samu nasara a karo na biyu a babban zaben 227.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta yi gaggawar daukar mataki bayan ma'aikatan wutar lantarki a kasar nan sun yi barazanar tafiya yajin aiki.
A labarin nan, za a ji cewa mazauna wasu garuruwa a jihar Sakkwato sun bayyana yadda kullum su ke barin gidajensu domin neman wurin kwana a cikin gari.
A labarin nan, za a ji cewa fitaccen lauya mai kare hakkin dan adam, Barista Bulama Bukarti ya shaidawa Legit yadda sulhu da yan ta'adda ya nuna gazawar gwamnati.
Gwamnatin Kano ta tabbatar da karbar korafe korafe game da Sheikh Lawal Shuaibu Triumph. Gwamnatin Abba Kabir ta mika korafin ga majalisar shura ta Kano.
Wani masoyin gwamnan jihar Borno ya rasa yaransa guda biyu. An tsinci gawarwakin yaran ne 'yan kwanaki bayan sace su yayin da suke wasa a gidansa.
An cin ma yarjejeniya da za ta ba kasashe masu matsakaicin karfi samun allurar da za ta yi maganin cutar Kanjamau. Za a sayar da allurar a farashi mai rahusa.
An fara zaman sauraron shari'ar batanci ga Annabi Muhammad SAW a a kotun koli, mawakin Kano, Yahaya Sharif Aminu ne ake tuhuma da aikata wannan babban laifi.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Goodluck Jonathan, ya yi kira ga 'yan siyasa da su dauki dabi'un yafiya da hakuri. Jonathan ya ce bai taba rike kowa a zuciyarsa ba.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Katsina ta gano wasu ma'aikatan bogi da a ke karbe albashin ma'aikata fiye da daya, da kuma kin zuwa aiki.
Labarai
Samu kari