'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wasu sababbin hare-hare a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe wani babban limami tare da wasu mutane a hare-haren.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Hukumar CDCFIB ta saki sunayen masu neman aiki a hukumomi hudu; NIS, FFS NSCDC da NCoS domin zuwa mataki na gaba idan sun yi nasara a matakin farko.
Dillalan man fetur a Najeriya sun alakanta karuwar tsadar fetur da rashin samun damar sayen mai kai tsaye daga matatar Dangote, sun ce a rumbuna suke saye.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya yi kira da babbar murya ga dattawan Arewa kan masu son a raba Najeriya. Kashim Shettima ya ba su shawara.
Ministan Shari’a, Lateef Fagbemi, ya bayyana cewa gwamnatin Tinubu ta rage hukuncin wasu fursunoni 86 ciki har da Maryam Sanda saboda cancantarsu.
Tsohon karamin ministan man fetur, Timipre Sylva ya karyata rahoton da ake yadawa cewa yana da hannu a zargin shirin kifar da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sassauta hukuncin kisan da aka yanke waMaryam Sanda, ya dawo da shi hukuncin daurin shekaru 12 a gidan gyaran hali.
Majalisar dattawa ta kammala aikin tantance sababbin hafsoshin tsaron da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada. Ta amince da nadin da aka yi musu.
Sabon hafsan sojojin kasan Najeriya, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya sha alwashin ragargazar 'yan ta'addan Lakurawa da ke kai hare-hare a yankin Arewaci.
Majalisar Wakilan Tarayya ta kammala tattaunawa kan bukatar ciyo bashin Dala biliyan 2.3 daga kasashen ketare, ta amince da bukatar shugaban kasa, Bola Tinubu.
Labarai
Samu kari