Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Fadar shugaban kasa ta zargi Adeniyi Adeyemi da kafa ma'aikatar bogi a Najeriya ba tare da sanin shugaban kasa Bola Tinubu da sauran hukumomin Najeriya ba.
Jami'an hukumar DSS sun cafke wasu mutane da ke kusa da tsohon gwamnan Bayelsa kuma tsohon karamin Minista, Timipre Sylva, kan yunkurin juyin mulki.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ya nuna damuwa kan maganganun Donald Trump game da Najeriya bayan zargin kisan Kiristoci a Najeriya.
A tarihin Najeriya, an samu lokutan da kasar ta shiga yaki da wasu kasashe saboda dalilai da dama da ke alaka ta diflomasiyya da dai kawo dauki kan wasu.
Wata mata a kasar Bangladesh ta rasu ta bar kudade masu tarin yawa duk da kasancewarta mai bara tsawon sheakru 40 a rayuwarta ba tare da amfani da kudin ba.
Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba ya ba da umarnin rufe masallacin Juma'a a Donga bayan rikicin da ya yi sanadin mutuwar mutane biyu da jikkata wasu.
Fadar shugaban kasa ta yi martani kan bazaranar da shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi. Ta bayyana cewa nan bada jinawa ba shugabannin biyu za su hadu.
Babban lauya a kasar Amurka, Ron Filipkowski ya ce maganganun Shugaba Donald Trump kan barazana ga Najeriya kan yi kama da rashin daidaituwar hankali.
Fotaccen malamin addinin Kirista a Najeriya, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Shugaban kasa, Bola Tinubu game da barazanar Amurka inda ya ce ana shirin tumbuke shi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Amurka ta sake kakkausan kalamai ga Najeriya bayan ta yi barazanar kawo mata hari a kan batun kisan kiristoci.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya yi martani ga sanatan Amurka, Ted Cruz, wanda ke shirin gabatar da kudirin hana shari'ar musulunci a Najeriya.
Labarai
Samu kari