'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wani mai garkuwa da mutane bayan ya yi yunkurin karbar kudin fansa N10m a jihar Oyo. Masu garkuwar sun sace wani mutum a gidan shi.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya nuna damuwarsa kan rikicin da ke tsakanin matatar man Dangote da kungiyar PENGASSAN. Ya ce za a yi wa Najeriya dariya.
A labarin nan, za a ji fatan da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bayyana fatansa a kan Najeriya bayan ta cika shekaru 65 da samun 'yancin kai daga Turawan mulkin mallaka.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya dauki zafi a kan abin da ya kira kokarin PENGASSAN na kawo cikas a Najeriya ta hanyar takura wa Matatar Dangote .
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi kira ga jami'an gwamnatinsa kan nuna halayen kirki wajen sauke nauyin da aka dora musu. Ya ce hakan na da muhimmanci.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta fitar da abubuwan da ta kama a watan Satumban 2025. An kama mutane da dama da bindigogi, miyagun kwayoyi da sauransu.
Malaman kungiyar Ahlussunnah a bangaren Izala a Kano sun bukaci gwamnatin jihar Kano ta yi karin haske kan shari'ar da aka yi da batun sakin Abduljabbar Kabara.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya bayyana cewa ya zama wajibi gwamnonin Arewa au hade wuri guda su rika magana da murya daya kam matsalar tsaro.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya ba gwamnonin Arewa shawara kan matsalar rashin tsaro. Gwamnan ya bukaci su tashi tsaye wajen magance matsalar.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin suna hada baki da 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun kuma kubutar da wani mutum.
Labarai
Samu kari