Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Mai martaba Muhammadu Sanusi II zai jagoranci wani gagarumin bikin nadin sarautar karawa wasu hakimai matsayi a Kano. Za a karawa mutane shida matsayi.
Sheikh Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bukaci kungiyar Hamas ta saki mutanen Isra'ila da ke hannunta ba tare da sharadi ba, ya ce tun farko an yi kuskure.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci kan karar da ke kalubalantar dakatarwar da majalisa ta yi wa Sanata Natasha.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bukaci ‘yan kasar su guji bambancin addini da kabilanci, yana mai cewa ƙauna da zaman tare su ne ginshiƙan ci gaba.
Kwamishinan ‘yan sanda a Ondo, Adebowale Lawal, ya ce an samu bindigogi, harsasai da magungunan tsafi daga hannun wadanda ake zargi da shirin kashe Sarki.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatarda jawabi ta bakin mataimakinsa, Kashim Shettima, wanda ya wakilce shi a babban taron Majalisar Dinkin Duniya a Amurka.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II, ya ce an yi masa mummunan fahimta kan kalamansa da ake cewa ya halatta dukan mata a Musulunci wanda ya yi karin haske kan haka.
Ana zargin tirelar simintin Dangote ta haddasa mummunan hatsari a jihar Ogun inda mutum biyar suka mutu bayan ta rasa birki ta buge adaidaita sahu a Papalanto–Ilaro.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. Miyagun 'yan bindigan sun yi kisa tare da sace mutane da dama a kan hanya.
Gwamna Alex Otti ya yi ikirarin cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da batun sakin shugaban IPOB, Nnamdi Kanu domin samar da zaman lafiya a Kudu maso Gabas.
Labarai
Samu kari