Rundunar 'yan sandan Isra'ila ta kama wani matashi dan shekara 20 da zargin taimakawa Iran da bayanan sirri. Isra'ila ta ce za a gurfanar da shi a kotu.
Rundunar 'yan sandan Isra'ila ta kama wani matashi dan shekara 20 da zargin taimakawa Iran da bayanan sirri. Isra'ila ta ce za a gurfanar da shi a kotu.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Wani malamin addinin kiristo, limami a cocin katolika, Rabaran Oluoma ya bayyana cewa matashin sojan da ya yi takaddama da Wike yana da natsuwa da kamala.
Hukumar NPA ta tabbatar da cewa jiragen ruwa 20 sun iso Najeriya kuma sun fara sauke man fetur da kayan abinci a tashoshin Apapa, Tincan da Lekki da ke birnin Legas.
Tsohon jagoran ‘yan tawaye na Niger Delta, Asari Dokubo, ya soki rigimar da ta kaure tsakanin Ministan Abuja, Nyesom Wike da jami’an soja kan filin da ake takaddama.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa 'abarin da ake yadawa cewa ya ba matashin sojan ruwa kyautar mota ba gaskiya ba ne.
Shugaban cocin PFN, Bishop Wale Oke ya ce bai yarda da barazanar kawo hari da Donald Trump ya ce zai yi a Najeriya. Ya bukaci Amurka ta hada kai da Najeriya.
Hadimain mataimakin shugaban kasa, Gimba Kakanda ya ce doka ta ba ministan Abuja karfin ikon kula da filaye, ba da shaidar malla da soke wa idan bukata ta taso.
A labarin nan, za a ji cewa sojojin Najeriya sun yi nasarar ceto wasu dalibai masu hidimar kasa guda 74 da suka makale a wurin da ake fragabar ISWAP na kai kawo.
Gwamnatin jihar Gombe ta dakatar da sarakunan gargajiya kan manoma da makiyaya a karamar hukumar Funakaye. Rikicin ya yi sanadiyar mutuwar mutane.
Gwamnatin jihar Bauchi ta bayyana cewa ta yanke shawarar kirkiro sababbin masarautu ne domin kusantar da harkokin mulki da ayyukan ci gaba ga al'umma.
Labarai
Samu kari