A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Gwamnatin Kano ta shigar da ƙara a Kotun Ɗaukaka Ƙara bayan kotun jiha ta yi watsi da shari’ar da ta shafi tsohon kwamishina Murtala Garo da wasu mutane.
Wasu 'yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai hari a jihar Zamfara inda suka yi awon gaba da mutanen da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba.
Bayan tarwatsa masu zanga zangar neman a saki shugaban 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu, Omoyele Sowore ya ce an kama dan uwan Kanu da lauyansu an tafi da su.
Kungiyoyin shiyyoyin a kasar nan sun yi Allah wadai da duk wani tunani da zai kai ga batun juyin mulki a Najeriya, suna cewa zai zama koma bayan gaske.
Wata budurwa da aka so a tilastawa auren abokin babantta ta kashe kanta kan saboda damuwa. Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Gubio a jihar Borno.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya yi magana kan masu neman ballewa daga Najeriya. Gwamnan ya yi magana kan masu neman a saki Nnamdi Kanu na IPOB.
Domin murnar tunawa da ranar mata ta duniya da aka saba yi a kowace shekara, wannan karo mun ji cewa Cibiyar CGE ta shirya taron ilmin farko na ‘yan mata a Najeriya.
Jami'an tsaro sun tarwatsa masu zanga zangar neman a saki Nnamdi Kanu a Abuja. Omoyele Sowore da wasu masu zanga zangar sun ruga da gudu bayan fara harbi.
Fitaccen ɗan jarida, Ibrahim Ishaq Rano ya bayyana jin dadi a kan yadda Gwamna Abba Kabir Yusuf da sauran abokan aiki suka tsaya masa bayan shiga ofishin yan sanda.
Ana bincken tsohon gwama daga Kudancin Najeriya kan zarginsa da hannu a shirya wa shugaba Bola Ahmed Tinubu juyin mulki. An kama wasu sojoji kan lamarin.
Labarai
Samu kari