Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Gwamnonin Arewa da sarakunan gargajiya sun shiga ganawa kan matsalolin rashin tsaron da ake fama da su a yankin. Za su tattauna don samun mafita.
Sheikh Dahiru Bauchi ya yi wa iyalansa da sauran al'ummar musulmi wasiyoyyida dama musamman a cikin karatuttukansa, an zakulo guda tara daga ciki.
Farashin man fetur ya sauka zuwa N840 a matatar Dangote da wasu manyan dillalan Najeriya bayan saukar farashin gangar danyen man Brent zuwa kusan $62.
Gwamnatin Amurka ta dauki matakai da dama a kan Najeriya daga farkon shekarar 2025 zuwa karshen shekarar. Gwamnatin Trump ta amince da sayarwa Najeriya makami.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa gwamnatinsa ta fimaida hankali wajen samar da tsaro da walwalar 'yan Najeriya, ya fadi matakan da ya dauka.
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami ya bayyana cewa babu kamshin gaskiya a zargin da EFCC ta ke yi masa na badakalar wasu kudi daga 'kudin Abacha.'
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a wasu kauyukan jihar Kano. Tsagerun 'yan bindigan sun yi awon gaba da mutane masu yawa daga gidajensu.
A labarin nan, za a j cewa Shugaban yankin na cocin Church Of Christ in Nations Fasto Ezekiel Dachomo, ya ce 'yan siyasa na kokarin musuluntar da Najeriya.
Fadar shugaban kasa ta bayyana cewa nan gaba kadan za a bayyana sunayen masu daukar nauyin ta'addanci a Najeriya. Daniel Bwala ne ya fadi haka a Abuja.
Labarai
Samu kari