Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
Gwamna Abba Yusuf ya ce babu wanda zai iya raba shi da jagoransa Rabiu Musa Kwankwaso, yayin da aka yi bikin murnar cikar Kwankwaso shekaru 69 a Kano.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani, ya nuna cewa da wuya a iya samun shugaban da zai yi nasara idan Mai girma Bola Tinubu ya gaza a mulkin Najeriya.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya ce babu wanda zai iya rusa tarihin Kano, wanda aka gina bisa ilimi, kasuwanci da kwarewa inda ya ba al'mma shawara.
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya karanta wasikar Shugaba Bola Bola Ahmed kan nadin Dr. Mohammed Doro a matsayin Ministan Tarayya.
Mahaifin marigayiya Somtochukwu Maduagwu, ’yar jaridar Arise TV, ya zargi cewa an kashe ’yarsa da gangan, yayin da ’yan sanda suka kama mutum 12 da ake zargi.
An yi muhawara mai zafi a Majalisar Dattawan Najeriya kan kudirin dokar zubar da ciki a Najeriya, Sanata Akpabio da Natasha sun yi musayar yawu bayan rufe batun.
Sarakunan gargajiya a Akwa Ibom sun bai Patience Akpabio da mijinta Ibanga Akpabio wa’adin kwana 7 su bayyana gaban su kan zargin batanci ga Sanata Godswill Akpabio.
A labarin nan, za a ji cewa wani bincike ya gano yadda 'yan awaren Biafra suka dauko tare da yayata batun cewa ana yi wa kiristocin Najeriya kisan kiyashi.
Kamfanin MainPower (MEDL) ya sanar da daukewar wutar lantarki na tsawon kwana 10 a Enugu daga 22 zuwa 31 Oktoba 2025, domin aikin gyara da inganta wuta.
Labarai
Samu kari