Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wani jirgin sama mai saukar ungulu ya gamu da hatsari a kasar Saudiyya. Jirgin saman ya fado ne inda ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutanen da ke cikinsa.
Wata malamar makaranta ta mutu bayan an zargi mahaifin wani ɗalibi da dukan ta har lahira a ƙauyen Ugbamaka da ke Olamaboro da ke jihar Kogi a Najeriya.
Dakarun Najeriya sun bayyana nasarorin da suka samu sun kashe 'yan ta'adda takwas da kama 51 tare da kama makamai a farmakin da suka kai cikin kwana uku.
Gwamnatin jihar Osun da iyalai sun tabbatar da rasuwar shahararren masanin ilimin tarihi, Farfesa Abdulgafar Siyan Oyeweso bayan fama da gajeruwar rashin lafiya.
Majalisar wakilan Najeriya ta sanar da lokacin da kada kuri'a kan yi wa kundin tsarin mulki garambawul. Akwai kudurori da dama da ke neman yi masa garambawul.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya haramta yi masa Maulidi a ranar haihuwarsa bayan ya rasu. Shehu Dahiru Bauchi ya fadi dalilin da ya ce kada a masa Maulidi.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Peter Obi, ya nuna kaduwarsa kan mutanen da Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai nada a matsayin jakadu.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnonin Arewacin Najeriya sun bayyana takaicin yadda matsalar tsaro ta girma a yankin, sun dauki matakin magance shi.
Wasu 'yan kasar Kamaru 7 sun shiga hannun jami'an tsaro kan zarfin ta'addanci a jihar Benue. Matasan 'yankin ne suka kama 'yan kasar wajen suka mika ga jami'an tsaro
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da manoman da ba su san hawa ba, ba su san sauka ba a jihar Kaduna. Sun tafi da su zuwa cikin daji.
Gwamna Biodun Oyebanji ya dawo da galibin kwamishinonin da ya kora domin dinke barakar da ka iya barkewa a jam'iyyar APC kafin zaben gwamna a 2026.
Labarai
Samu kari