Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
A yau ne aka zauna a kotu don duba yiwuwar tsawiata wa'adin daina amfani da tsoffin Naira. Kotun koli ta yi hukunci, ta bayyana lokacin da za a ci gaba da zama.
Yayin da manufar CBN na sauya fasalin Naira ke ci gaba da jefa mutane a wani yanayi, an gano wani mutum a wani bidiyo da ya yadu yana wanka a gaban wani banki.
Wasu gwamnonin Najeriya sun maka Gwamnatin tarayya a gaban kotun koli kan wa’adin da ta dina na daina amfani da tsofaffin takardun N200, N500 da N1000 a kasar.
Za a ji matsayar duka 'yan takaran shugaban kasa a zaben 2023 bayan Bankin CBN da goyon bayan gwamnatin tarayya ya fito da sababbin N200, N500 da kuma N1000.
Mai magana da yawun Kungiyar Dattawan Arewa, Hakeem Baba Ahmed, ya zargi Buhari da yunkurin kayar da jam’iyyar APC a zabe mai zuwa da canza fasalin wasu Naira.
Gwamna Abiodun na jihar Ogun yayi barazanar rufe bankunan da basu karbar tsaffin kudi a jiharsa, yace ba zai yiwu babu sabbin kudin ba kuma a dena karbar tsaffi
A madadin Sarakunan Imo, Dr. Emmanuel Chukwuagina Okeke CFR ya bada sarauta ga Muhammadu Buhari a wajen taya APC da Bola Tinubu kamfe a yankin Kudancin Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, CBN yana kan daidai game da halin da ake ciki na sauyin Naira. Ya ce ba a saba dokar komai ba kan batun kudi.
Mallam Garba Shehu, babban hadimin shugaban kasa kan harkokin midiya da yaɗa labarai, yace FG da babban banki basu yanke matsaya ba har kotun koli ta yi hukunci
Labarai
Samu kari