Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Peter Obi ya bukaci ‘yan siyasa su gudanar da yakin neman zaben 2027 cikin zaman lafiya, tare da tabbatar da cewa babu dan Najeriya da zai mutu saboda zabe.
Wani saurayi mai suna Ali Haruna, mai shekaru 27, ya amsa kashe wata mata mai suna Aisha tare da fille mata kai a wani otal da ke Girei, Jihar Adamawa.
Shugaban Najeriya ya dauko wasu kwararru da za su rika ba shi shawara. Wannan rahoto ya kawo tarihin irinsu Nuhu ibadu da sauran sababbin Hadiman Bola Tinubu.
Hukumar farin kaya (DSS) ta yi gum da bakinta kawo yanzu bayan Emefiele ya shafe kwana 6 a tsare tun bayan kama shi ranar da shugaba Tinubu ya dakatar da shi.
Rundunar 'yan sandan jihar Osun ta ba da cigiyar wani matashi mai suna Orowole Rotimi kan zargin mallakar makamai, ta saka kudi ga duk wanda ya kawo bayaninshi.
Rundunar sojin Najeriya sun kashe akalla tsagera 42 ta re da kama fiye da 90 da suka addabi mutane a samamen da suka kai a wurare daban-daban a Arewacin kasar.
Mutane 500, 000 za su samu aiki bayan matakin da Bola Tinubu Ya Dauka. Tinubu ya sa hannu a kudirin kare bayanai, tuni ta zama doka da za tayi aiki a Najeriya.
'Yan sanda a Abuja sun gurfanar da wata budurwa a gaban kuliya bisa zargin guduwa da kudaden da kawarta ta ba ta ajiya har naira miliyan hudu. Wacce ake tuhuma.
Rahoto daga jihar Kano ya nuna cewa baragunan ginin da gwamna ya rushe ya rufta kan masu ɗibar gani, zuwa yanzu mutum ɗaya ya mutu wasu da dama sun jikkata.
Wani ango da amaryarsa sun yadu a TikTok bayan bidiyo ya nuno su suna keta jeji a kafa zuwa wajen daurin aurensu. Mijin ya taya matar tasa rike rigarta ta baya.
Wani magidanci ya roki Kotun kostumare a birnin tarayya Abuja ta rasa aurensa da mai ɗakinsa bisa hujjar ta gudu daga gida kuma har ta ƙara auren wani daban.
Labarai
Samu kari