Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Atiku Abubakar ya ce wani rahoton Amurka ya tabbatar da damuwarsa kan rashin cikakken bayani da gaskiya wajen tafiyar da kudaden gwamnatin Najeriya.
Lauya Timothy Tugbiyele ya bukaci Davido ya nemi afuwar Gwamnan jihar Edo, Sanata Monday Okpebholo, kan wallafa sakamakon WAEC da ake zargin nasa ne.
Femi Kani-Kayode ya bayyana cewa, ba zai iya yiwuwa wasu sojojin Afrika su yaki Najeriya ba saboda tun farko sun fi karfin kowa a nahiyar da Afrika ta Yammaci.
Dakaru sojoji sun aike da mayaƙan ƙungiyar ISWAP masu yawa zuwa inda ba a dawowa a wani gumurzu da suka fafata da su bayan sun daƙile harin da suka kai musu.
Jam'iyyar PDP ta bayyana gargadinta ga Bola Ahmad Tinubu shugaban Najeriya game da aniyarsa ta tabbatar da ya ragargaji sojin Nijar saboda sun yi juyin mulki.
Reno Omokri ya yi magana kan buƙatar Najeriya ta sake dawo da doka da oda a Jamhuriyar saboda ƴan gudun hijira da baƙin haure da za su kwararo zuwa Najeriya.
Hukumar matasa masu yi wa kasa hidima, NYSC ta musanta jita-jitar cewa za ta tura masu bautar kasa zuwa Jamhuriyar Nijar don taimakawa sojojin Najeriya a yaki.
Wasu ɓata gari da ake kyautata zaton ɓarayi ne sun janyo an tafka asarar sama da miliyan 70 a fitacciyar tsohuwar kasuwar Gombe bayan sun banka wa shaguna wuta.
Yanzu ne muke samun labarin yadda wasu 'yan ta'adda suka hallaka wani hadimin sanata a jihar Legas. An bayyana yadda lamarin ya faru a yayin da yake kan hanya.
Bola Ahmed Tinubu zai zo da irin na sa tsare-tsaren na dabam. Za a ga sauye-sauye a Ma’aikatun gwamnatin tarayya zuwa lokacin da za a rantsar da Ministoci.
Yanzu muke samun labarin yadda likitocin Najeriya ke shirin fara zanga-zangar da ba a taba gani ba. An ruwaito cewa, dama tun farko sun shiga yajin aiki a kasa.
Labarai
Samu kari