Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Yan Najeriya masu fasfo za su samu damar shiga Chad da Jamhuriyar Congo ba tare da biza ba daga 1 ga Janairu, 2027, sakamakon sabbin manufofin ƙasashen biyu.
Gwamnan jihar Adamawa ya yi kalamai masu taushi bayan shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Nyesom Wike a matsayin sabon ministan birnin tarayya Abuja.
Jigo a jam'iyyar APC, Chukwuebuka Obidike ya bayyana cewa tsare-tsaren da Bola Tinubu ya dauko zai tsamo 'yan Najeriya fiye da miliyan 70 nan ba da jimawa ba.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya raba sabbin mukaman ministoci a ranar Laraba 16 ga watan Agusta, Imaan Sulaiman Ibrahim na daga cikin wadanda su ka samu mukamin.
Ƴan Najeriya sun yi martani bayan an yi wani muhimmin kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa ɗansa Seyi Tinubu, a muƙamin minista a gwamnatinsa.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta kama Manajoji 2 da wasu ma'aikatan hukumar sufurin jiragen ƙasa bayan fitar bayanan sirrin sake kai hari kan jirgi.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani tsohon dan sanda Mista Sampson Owobo da mai dakinsa a Owerri ta jihar Imo, ya kasance tsohon mataimakin sifetan 'yan sanda.
Rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke surukin ƙasurgumin ɗan ta'addannan Dogo Gide a kasuwar Kagarko da ke jihar Kaduna ranar Alhamis ɗin da ta gabata.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wasu sauye-sauye a ma'aikatun sabbin ministoci da ake rantsarwa yanzu haka a Abuja, Oyetola da Alkali na daga cikinsu.
An buƙaci shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio da ya miƙa takardar murabus ɗinsa daga shugabancin majalisar saboda tarihin cin hancin da yake da shi.
Labarai
Samu kari