Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Rahotanni sun nuna gwamnan Kaduna, Uba Sani, ya yanke shawarar zaɓar Kirista daga Kudancin Kaduna a matsayin mataimakinsa domin daidaita tikitin APC a 2027.
Rundunar 'yan sandan Osun ta ayyana mutum biyar da ake nema ruwa a jallo kan rikicin siyasa, yayin da 'yan takarar AP suka zargi jami'an tsaro da tsangwama.
Bola Ahmed Tinubu ya dauko ma’aikata na musamman da za su sa ido a kan ayyukan Ministocinsa. Hadiza Bala-Usman za ta jagoranci auna kokarin ministocin kasar.
Rundunar yan sandan jihar Ogun, ta bayyana cewa wata mata, Bilkisu Kazeem, ta rasa ranta a musayar wuta tsakanin jami’anta da masu garkuwa da mutane a ranar Juma’a.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi shugabannin kananan hukumomin jihar kan sayar da kadarorin gwamnati ba bisa ka'ida ba a jihar ko su fuskanci hukunci.
Karamin ministan tsaron Najeriya, Bello Matawalle, ya ce ma'aikatar tsaro zata gudanar da bincike kan rahoton cin hancin da aka wallafa kan hafsan sojojin ruwa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an samu rasa rayukan mutane da dama yayin artabu tsakanin sojoji da 'yan bindiga a kauyukan Mangu da ke jihar Plateau.
Tsagerun ƴan bindiga sun yi awon gaba da shugaban hukumar kula da tashohin manyan motoci na jihar Oyo, Alhaji Akeem Akintola, maharan sun shiga har gidansa.
Jim kadan bayan rantsar da shi a matsayin sabon gwamnan jihar Kogi a ranar Asabar, 27 ga watan Janairu, Usman Ahmed Ododo ya nada mambobin majalisarsa.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya fito fili ya bayyana dalilin da ya sanya har zuwa matsalar rashin tsaro a jihar ta ki ci ta ki cinyewa.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe matar wani dan sandan Najeriya tare da surukarsa a jihar Neja. Lamarin ya faru ne a unguwar Zhib dake karamar hukumar Tafa a jihar.
Labarai
Samu kari