Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Hukumar filin jirgin jihar Gombe ta sanar da cewa za ta yi bincike bayan zargin gudanar da lamuran siaysa a filin saukar jiragen sama bayan saukar ISa Ali Pantami.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana umarnin da ya bari idan har Jamhuriyar Musulunci ta samu nasarar daukar fansa a kansa ta hanyar kashe shi.
Rahoto ya bayyana yadda wasu 'yan ta'adda suka yiwa jami'an tsaron Najeriya kisan gilla a jihar Enugu da ke Kudancin Najeriya. An bayyana matakin da ake dauka.
Rahotanni sun bayyana cewa dan ta'addan Boko Haram, Alhaji Wosai ya tsere daga mabuyar tawagarsa tare da mika wuya ga sojojin da ke atisayen 'Hadin Kai' a Borno.
Hamza Al-Mustapha ya ce duk wanda ya taba fetur, zai yi wahala ya dade a mulki. Miyagun harkar fetur sun fi karfin masu mulki, ya kuma ce ayi hattara da IMF.
Gwamnatin jihar Anambra ta sha alwashin rufe gidajen mai da ke kara farashi da kuma cakuda mai da wasu abubuwa hade da sauya yanayin lita domin samun riba.
Tsohon kwamishinan ayyuka a Rivers, Alabo George-Kelly, ya alakanta murabus dinsa da yadda gwamnatin Siminalayi Fubara ke bayar da kwangiloli ba tare da kasafi ba.
Rahoton da muke samu daga jihar Benue ya bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka mutane hudu da basu ba basu gani a jihar ta Arewacin kasa.
Mazauna garin Port Harcourt, babban birnin jihar Rivers sun yi kira ga alkalai da su gaggauta yanke hukunci kan shari’o’in da ke da alaka da rikicin siyasa a jihar.
Mataimakin shugaban kasa, sanata Kashim Shettima ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na kirkiro sababbin tsare-tsaren haraji ne domin gina Najeriya.
Hukumar hana fasa kwauri ta ce ta damke lita 12,435 na man fetur wanda kudinsa ya kai Naira miliyan 10.8 a hanyar Cameroon. An kuma kama jarka 61 a hanyar Benin.
Labarai
Samu kari