Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Dakta Abdullahi Ganduje ya amince da Muhammad Sanusi II a matsayin Sarkin Kano a karon farko yayin rantsar da Murtala Sule Garo a gidan gwamnatin jihar.
Hukumomin Amurka sun yi karin bayani kan cafke dan Najeriya, Chidozie Wilson Okeke. Kama mutumin ya jawo zanga-zanga a New York tare da kama mutane da dama.
Shugaban kasa Bola Tinubnu ya soki Sanata Abdul Ningi inda ya ce wadanda suke korafi kan cushe a kasafin kudin shekarar 2024 da cewa ba su san lissafi ba.
Sanatan Borno ta Arewa, Tahiru Monguno, ya ce yana aji 7 a makarantar firamare ya daina zuwa makaranta domin ya zama zaɓin yan matan garinsu a wurin bikin al'ada.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Radda tare da dakarun sojin saman Najeriya sun yi nasarar ceto mutane 17 da aka yi garkuwa da su a dajin Jibia.
Kamfanonin jiragen sama na kasashen wajen da ke da wakilai a Najeriya sun musanta kalaman bankin CBN cewa an biya kuɗaɗensu na musaya da suka makale.
Gwamnatin tarayya ta fitar da cikakken jerin sunayen mutane da kamfanonin da take zargin suna taimakawa ƴan ta'adda a Najeriya, ciki har da Tukur Mamu.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Mista Hoƙloway a matsayin darakta janar/shugaban hukumar kula da gidajen tarihi da kayan tarihi.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani ɗan bindiga mai haɗari da ke sajewa a a matsayin ɗan sanda a jihar Sakkwato.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun tare motar hukumar sufurin jihar Katsina, sun yi awon gaba da gomman fasinjoji a yankin ƙaramar hukumar Kankara ranar Alhamis.
Tsohon Atoni-janar, Michael Aondaokaa ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi kokarin janye karar da ake yi kan Murtala Nyako.
Labarai
Samu kari