Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Hukumar yaki da safarar mutane ta NAPTIP ta bayyana cewa kaciyar mata laifi ne kuma hukuncin shekara 4 ga duk wanda ya yiwa mace kaciya a Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu tsagerun ƴan bindiga da ake kyautata zaton fulani makiyaya ne sun yi ajalin mutum uku a kauyen Nimbo da ke jihar Enugu.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar yayan tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko. Marigayin ya rasu ne bayan 'yar gajeruwar rashin lafiya.
Kamfanin AP Moller-Maersk, wani kamfanin jigilar kayayyaki na kasar Denmark ya yi alkawarin zuba jarin $600m domin bunkasa gine-ginen tashar jiragen ruwan Najeriya.
Kamfanin Dangote ya bayyana samun riba mai yawa a cikin watanni ukun farkon shekara. A rahoton da kamfanin ya fitar, ya samu naira biliyan N166.4
Al'umma sun koka a kan yadda tsadar mai ya jawo ninkawa da farashin ababen hawa ya yi a IIorin ta jihar Kwara. Hakan ya sa mutane da dama tafiyar kafa
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a kan hanyar Okene-Lokoja da ke jihar Kogi. Hatsarin motan ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan mutum 19.
Rashin ruwa ya zama babbar barazana ga 'yan Arewa har sana'o'i da kamfanoni sun fara kullewa. Hakan kuma ya faru ne bayan hukuma ta yanke ruwa ga wasu kamfanonin
Hukumar shirya jarrabawar JAMB ta ce ta shirya sakin sakamakon jarrabawar UTME na bana da dalibai kusan miliyan 1.9 su ka rubuta. Yau ake sa ran sakin sakamakon wasu
Labarai
Samu kari