Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
Jam’iyyar NDC ta ware tikitin takarar shugaban kasa na zaben 2027 ga yankin kudu, yayin da ta ayyana cewa yankin arewa zai samu damar takara a 2031.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta kai hare-hare kan maboyar 'yan ta'addan da suka addabi mutane a jihar Neja. An hallaka tsagerun tare da lalata maboyarsu.
Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya kawo mafita kan yadda za a dakile matsalar tsaron kasar inda ya ce hadin kai ne kadai zai kawo karshenta.
Babbar kotun tarayya ta yanke hukunci kan karar da 'yan shi'a suka shigar na zargin 'yan sanda sun kashe masu yara uku a Zariya. Kotu ta ci tarar wadanda ake kara.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta bayyana cewa an kama ɗan kwangila da mamallakin ginin da ya rushe a Kuntau, ƙaramar hukumar Gwale har aka rasa rayuka.
Rundunar 'yan sanda ta fara bincike kan wani mutumi da ya nutse a tekun Legas a kokarin tserewa wani mai shago da ke zargin ya satar masa buhunan siminti.
Kungiyar SERAP ta shigar da kara kan kamfanin mai na Najeriya (NNPCL) kara a gaban kotu kan bacewar $2.04bn da N164bn na kudaden shigar man fetur.
An tafka babban rashi yayin da matashiyar mawakiya wacce ta kware a wakokin yabo, Morenikeji Adeleke ta riga mu gidan gaskiya a jiya Asabar 27 ga watan Afrilu.
Miyagun 'yan bindiga sun hari a wasu kauyukan jihar Neja inda suka kwashe kayan abinci da sauran kayayyaki masu amfani. Mutanen kauyukan sun tsere.
Tsohon ministan harkokin waje, Ambasada Aminu Bashir Wali ya bayyana yadda tsohon shugaban kasa a mukin soja, Janar Murtala Mohammed ya mutu bai bar komai ba.
Labarai
Samu kari