A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Inuwa Yahaya na ya tabbatar da cewa za a gudanar da zaben fitar da gwami domin neman takarar mulkin Gombe a 2027.
Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya tabbatar da cewa dole 'yan Najeriya su amince da karin kudin wuta ko kuma kasar ta fada mummunan yanayi na duhu.
Jigon PDP a Najeriya, Segun Showunmi ya koka kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya ci amanar Nasir El-Rufai da Yahaya Bello kan halin da suke ciki a yanzu.
Ministan wutar lantarkin Najeriya ya shawarci yan kasa da ka da su kuskura su biya kudin wutar da ba su sha ba. Ya bayyana haka ne a gaban kwamitin majalisa
Wata kotu a Maiduguri ta yi daurin shekara ga wanda ya ci dukiyar marayu har naira miliyan 12. Alkalin kotun ya ce sun yi hukuncin ne bayan tabbatar masa da laifin
Dakarun sojojin ruwa sun samu nasarar ceto fasinjoji 250 yayin da jirgin ruwa mai jigilar kaya da wani na daban suka gamu da hatsari a jihar Fatakwal, jihar Ribas.
Kwamitin da ke sauraron korafin da gwamnatin Kano ta shigar da Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci al'umma da su bada shaida kan lamarin domin yin adalci.
Sanata Olubiyi Fadeyi, ya koka an karin kudin lantarki da gwamnatin tarayya ta yi inda ya ce yana kashe Naira miliyan daya a biyan kudin wutar lantarki kowane wata.
SP Abdullahi Haruna Kiyawa, kakakin rundunar 'yan sanda na jihar Kano ya tabbatar da kama Sadam Mu’azu (Badoo), da ake nema ruwa a jallo kan safarar miyagun kwayoyi.
Hukumar dhirya jarabawar shiga manyan makarantun gaba da sakandire JAMB ta sanar da sakin sakamakon jarabawar da ɗalibai suka kammala ranar Litinin.
Labarai
Samu kari