Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Mun kawo wasu abubuwan da suka kunyata Bola Tinubu a shekarar farko. Da alama sabuwar gwamnatin Najeriya ta na da garaje, hakan yana jefa ta a matsala.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya daura alhakin matsalolin da suka addabi yankin Arewacin Najeriya kan rashin adalci da kuma rashin kwarewa a shugabanci.
Wata kungiya ta taso Gwamna Abba Kabir Yusuf a gaba kan rikicin masarautar Kano. Kungiyar ta kawo mafita kan yadda za a warware rikicin masarautun.
Kotu ta ba da belin tsohon ɗan sanda, DCP Abba Kyari bayan shafe watanni 27 a gidan gyaran hali kan zargin alaka da manyan masu hada-hadar miyagun kwayoyi.
Gwamnan jihar Katsina ya bayyana yadda wani basarake ya karbi cin hanci a hannun 'yan bindiga domin ya bari su shiga kauyensa su hallaka bayin Allah.
Gwamna Alex Otti ya yi alƙawarin tukuicin N25m ga duk wani ya taimaka da sahihan bayanai har aka cafke ko da mutum 1 mai hannu a kisan sojoji a Aba.
Kwamishinan ƴan sanda ya bayyana cewa rundunar na cikin ruɗani kan wane umarnu za ta ɗauka daga cikin 5 da aka aiko mata, ta tuntuɓi ministan shari'a na ƙaaa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya fada kuma ya nanata cewa zai kori wasu ministocinsa. Mutane sun zabi Ministocin Tinubu da ya kamata a fara sallama tun yanzu.
Sarkin Kano na 14 Muhammadu Sanusi ll, ya ce ya kamata gwamnati ta riƙa cizawa tana hurawa game da haraje-haraje ana haka ne sai aka ji zai koma gadon sarauta.
Labarai
Samu kari