Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
A lokacin da dalibai suka fara fargabar makomar jarrabawarsu ta kammala sakandare WAEC saboda yajin aikin kungiyoyin kwadago, hukumar shirya jarrabawar ta magantu.
Kungiyar kwadago ta NLC tafara shirin tsunduma yajin aikin gama-gari saboda gwamnati ta ki amicewa da biyan mafi karancin albashin da zai dace da ma'aikata.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya yi karin haske kan matsalolin da Najeriya ke fuskanta inda ya ce sun wuce maganar sauya tsarin mulki.
Fitaccen matashin mai wa'azin Musulunci, Abdullateef Aliyu Maitaki da aka fi sani da Mufti Yaks ya rasu a jihar Niger a yau Asabar 1 ga watan Yuni.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya yi magana da kakkausar murya kan kisan da 'yan ta'adda suka yi wa dakarun sojojin Najeriya a jihar Abia.
Gwamnatin jihar Yobe karkashin Mai Mala Buni ta tabbatar da biyan kuɗin da ta yiwa alhazan jigar alkawari, an kamma kwashe su zuwa ƙasa mai tsarki.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga kungiyoyin kwadago da su hakura da shirinsu na tsunduma yajin aiki saboda kasa cimma matsaya a kan mafi karancin albashi.
Kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja (AEDC) ya yi barazanar katse wutar ma'aikatun gwamnatin tarayya guda 24 da sauran abokan hulda kan rashin biyan kudin wutar.
Kungiyoyin ma'aikatan dake aikin gina titunan kasar nan sun fusata biyo bayan rashin jituwa tsakaninsu da gwamnati ya yi sanadiyyar korar mambobinsu 52,000.
Labarai
Samu kari