Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Sarkin Musulmi Alhaji Abubakar Sa'ad III na shawarci yan Najeriya su ci gaba da taya shugabanninsu da addu'a domin warware matsalolin da ake fuskanta.
Gwamnatin jihar Kano ta musanta cewa an harbi dan jarida a gidan gwamnati. Ta ce wani karfe ne ya soki dan jarida Naziru Idris Ya'u a hannu ba harsashi ba.
Sanata Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila, ya yi magana kan kasafin kudin shekarar 2024. Sanatan ya bayyana cewa kasafin kudin cike yake da kura-kurai.
Kungiyar ƙabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo ta musanta jita-jitar cewa ta na shirin zuwa Sokoto domin ba 'yan Arewa hakuri kan juyin mulkin 1966 a Najeriya.
Tsohon karamin Ministan ilimi a Najeriya, Cif Kenneth Gbagi ya riga mu gidan gaskiya, marigayin ya rasu ne a jiya Asabar 4 ga watan Mayu a jihar Delta.
Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya ja kunnen wani dan kwangila da aka ba aikin gina titi a jihar da ya dawo bakin aiki ko ya fuskanci hukunci mai tsauri.
Wasu bama-bamai da 'yan ta'adda suka dasa a kan hanya a jihar Borno sun yi sanadiyyar salwantar da rayukan mutum 11 tare da raunata wasu mutanen daban.
Mun kawo jihohi 36 da karfin tattalin arzikin kowace a Najeriya ta fuskar GDPA wata mazhabar, masana su kan auna karfin tattalin arziki da ma’aunin da ake kira GDP.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Ibrahim Shekarau ya ba Shugaba Bola Tinubu shawara kan ba 'yan sandan jihohi manyan makamai domin dakile wasu matsaloli.
Labarai
Samu kari