Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Kungiyar likitoci ta kasa (NMA) reshen Kano ta umarci mambobinta su fito su ga marasa lafiya a asibitocin dake jihar, ta umarci ‘ya’yanta su bijirewa yajin aiki.
Kungiyoyin kwadago na ci gaba da gudanar da yajin aiki a fadin Najeriya. Kungiyar ma'aikatan majalisar tarayya ta kulle majalisa a ranar Litinin.
A safiyar yau Litinin ne ma’aikatan hukumar babban birnin tarayya Abuja suka rufe kofar sakatariyar hukumar da ke kan titin Kapital 11, Garki, Abuja.
Kotu na shirin yanke hukunci tsakanin tsohon ministan Buhari Geoffrey Onyeama da surukarsa, Lilian Onoh bisa zargin rashawa. Onyeama ne ya shigar da karar.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana bukatar kungiyar kwadago ta NLC na mafi karancin albashi zai jawo matsala ga ma'aikata.
Babban bankin Najeriya CBN ya ce ya kwace lasisin bankin Heritage Plc. Babban bankin ya ce matakin ya biyo bayan gazawar bankin Heritage na inganta harkokin kudi.
Majalisar dattawa ta gudanar da zamanta a makon da ya wuce inda ta tattauna kan batutuwa masu yawa. Daga ciki akwai janye dakatarwar da aka yiwa Abdul Ningi.
Rundunar 'yan sanda ta nemi kungiyoyin kwadago da su bi doka da oda ta hanyar janye aikin aikin sa suka fara a safiyar yau Litinin kan mafi ƙarancin albashi.
A farkon shekarar gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a yana jagorancin Najeriya, gwamnatin ta karbo aron N20.1trn daga hannun masu zuba jari na cikin gida.
Labarai
Samu kari