Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Fadar shugaban kasa ta yi tsokaci kan batun ma'aikatar bogi da ake ta cece-kuce . Ta umarci hukumomin DSS da EFCC su gudanar da bincike kan lamarin
Wata kungiya a Arewa ta yi kira ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan karasa manyan ayyuka a Arewa. Kungiyar ta bukaci karasa aikin wutar Mambila, titin dogo da sauransu.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal, ya bukaci shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya ja kunnen ministocinsa kan sukar gwamnatin Buhari.
Gwamnatin tarayya ta gargadi ma'aikata kan shiga yajin aiki da kungiyoyin kwadago suka shirya a fadin kasar nan. Ta ce za su iya fuskantar dauri a gidan kaso.
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun ce babu ja da baya kan yajin aikin da za su shiga gobe Litinin duk da kokarin majalisar dokokin na hana faruwar hakan.
Kungiyar Arewa Truth and Justice Initiative ta zargi Gwamna Abba Kabir da yin rufa-rufa wurin gazawarsa a mulki tare da mayar da hankali wurin rushe masarautu.
Daga Mayun 2023 zuwa yau, akwai nasarorin da Gwamnatin Bola Tinubu ta samu ofis, alal misali an ga yadda aka rika kawo ayyuka musamman bayan cire Abuja daga TSA.
A wani yunkuri na dakile shirin yajin aikin da aka shirya yi a fadin kasar nan, majalisar tarayya da shugabannin kungiyoyin kwadago sun gana a Abuja.
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga kungiyoyin kwagadon NLC da TUC kan tafiya yajin aiki a gobe Litinin. Ministan yada labarai, Idris Muhammad ne ya yi kiran.
A ci gaba da tsaftace kafafen sada zumunta da hukumar Hisbah ta jihar Kano ta soma, ta sake cafke dan TikTok din nan Rabi'u Sulaiman, da aka fi sani da Lawancy.
Labarai
Samu kari