Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta cafke shugaban hukumar makamashi ta Najeriya, Mustapha Abdullahi, kan zargin karkatar da N500bn.
Wata kotu a Abuja ta yankewa tsohon Ministan Wutar Lantarki, Saleh Mamman hukuncin daurin shekaru 75 bayan samunsa da laifin satar kusan N33.8bn na kudaden gwamnati.
Za a ji yadda aka samu shugaban kasa, gwamna, minista da sanata a gidan Yar’adua. A gidan aka samu Shehu Musa Yar’adua, Ummaru Yar’adua da Abdulaziz Musa Yar’adua.
Tsohon hafsan sojojin Najeriya, Laftanar-janar Azubuike Ihejirika ya samu mukami a jihar Abia a matsayin shugaban kwamitin tsaro daga Gwamna Alex Otti.
A yayin da Najeriya ke fama da hauhawar farashin kayayyaki, gwamnan CBN, Olayemi Cardoso ya ce akwai laifin gwamnatin tarayya da 'yan majalisu a tsadar kayan.
Gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso ya bayyana sababbin ababen da ke jawo tashin farashin kayayyaki a Najeriya. Masana sun fadi mafaita.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta yi magana kan binciken tsohom gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, kan zargin karkatar da N70bn.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin cafke tsohon hafsan sojojin ruwa a Najeriya, Vice Admiral Usman Jibrin kan badakalar N1.5bn da wasu mutane biyu.
Tsohon Sanata Shehu Sani ya shawarci gwamnatin Najeriya ta yi amfani da yawan 'yan kasarta domin ci gaba. Ya ce kamata ya yi Najeriya ta jagoranci Afrika a komai.
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa mutane 1m ne kadai zasu ci gajiyar tallafin N50,000 da aka fara rabawa wanda za a ci gaba a karshen wannan wata da muke ciki.
Kungiyar APC akida ta yi kira ga EFCC kan cigaba da binciken minstan tsaro Bello Matawalle. Kungiyar ta yi kiran ne bayan gudanar da zanga-zanga a hedikwatar hukumar
Labarai
Samu kari