Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya yi huduba da sallar Juma'a a jami'ar jihar Nasarawa a masallacin da tsohon gwamna Ahmad Adamu Muazu ya ginawa mahaifiyarsa.
Kungiyar Inuwar Masarautar Bichi ta bukaci majalisae dokokon jihar Kano da ta sauya dokar da ta rushe masarautun jihar guda biyar da aka kirkiro a 2019.
Jami'an hukumar hana fasakwauri ta bayyana dakile yunkurin shigo da buhunhunan shinkafa 'yar waje akalla 6,467 ta iyakar Seme wanda ya kai tirela 10.
Fadar shugaban kasa ta musanta rahotannin da ke yawo kan cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai yi jawabi ga 'yan majalisun tarayya a ranar Laraba.
Rundunar ƴan sanda ta bayyaja cewa ba za ya kyale duk wanda ya yi yunkurin tayar da tarzoma a jihar Kano ba, ta ja kunnen masu shirin ɗauko hayar ƴan daba.
Sheikh Isa Ali Pantami ya tabbatar da karbar mutumin da ya fara tattaki domin zuwa wajensa a Abuja. Ya kuma bayyana cewa idan ya huta za a maido shi Gombe.
Jami'an sojojin Najeriya sun samu nasarr cafke wani soja da ake zargi da sace harsasai 602 a jihar Borno. An cafke sojan ne yana kan hanyar zuwa Kaduna.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa (CUPP) ta yi Allah wadai da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa yadda ya yi jagoranci cikin shekara daya.
Yayin da ake cikin ruɗani umarnin kotuna da suka sha banban, ɗan takarar gwamna inuwar jam'iyyar NNPP a jihar Ogun, Ajadi ya yaba da dawowar Sanusi II.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kaddamar da motoci 150 da babura 500 domin rabawa ga jami'an tsaro dake yaki da ta'addanci a jihar wanda gwamna Uba Sani ya kaddamar.
Labarai
Samu kari