Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Hukumar kula da kiyaye hakkin masu saye (FCCPC) ta shawarci gwamnatin tarayya ta buɗe iyakokin kasar nan domin shigo da kayan abinci ta halastacciyar hanya.
Gwamnonin Najeriya su 36 sun yi taron gaggawa a Abuja inda suka tattauna batun karin albashi da yancin kananan hukumomi. Wasu daga cikinsu sun tura wakilai.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, ya bayyana cewa a shirye shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu yake domin kawo karshen matsalar rashin tsaro.
Hukuma mai yaki da safarar miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA) ta sanar da nasarar da ta samu cikin shekara daya a jihar Katsina. Ta kama mutane 1,344.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kan sansanin 'yan banga a jihar Kaduna. !Yan bindigan sun hallaka 'yan banga uku tare da sace wasu mutum 20.
Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ya ce yana da jin za a samu matsala a zamn tattaunawa da ASUU domin daƙile barazanar shiga yajin aiki a jami'o'in Najeriya.
Rahotanni sun bayyana cewa ƴna bindiga sun yi yunƙurun sace shanun babban limamin Gidan Makera a karamar hukumar Kagarko da kw Kaduna ranar Talata.
Rahotanni sun tabbatar da cewa al'ummar yankin Magami da ke karamar hukumar Gusau sun barke da murna bayan Dogo Gide ya dawo yankinsu saboda yin noma.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Yobe ta kama wata matashiyarmatar aure mai suna Zainab Isa bisa zargin hallaka mijinta Ibrahim Yahaya a Damaturu.
Labarai
Samu kari