Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Hukumar NiMeT ta bayyana cewa za a sha ruwan sama mai karfi a wasu jihohi yayin da za a samu matsakaici a wasu. Sun hada da Gombe, Kano da sauransu.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Wata babbar da ke zamanta a Gwagwalada, Abuja ta yiwa sanatan bogi, Tom Makwe daurin shekara biyu bayan kama shi da laifi damfara ta kafar intanet.
Wata mata mai suna, Hajiya Aisha ta nemi ƴan Arewa su kawo mata ɗauki yayin da wani mutumi ya yaudareta ta dafa abincin sadaƙa na mutum 9800 a jihar Bauchi.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da kama kasurgumin barawo da ya sace makudan kudi da kayayyaki. Za a gurfanar da Glory Samuel a gaban kotu.
An shiga alhini bayan wasu dalibai sun rasa rayukansu a jihar Kaduna yayin da su ke komawa gida bayan kammala jarrabawar WAEC karama a kogin Mbang.
Kungiyar Gwamnonin Arewa Maso Yamma ta amince da wani tsarin magance matsalolin tsaro da yankin ke fuskanta a halin yanzu. Gwamna Dikko Umaru Radda ya bayyana hakan.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi martani bayan kisan Farfesa Yusuf da Birgediya Janar Harold a Abuja. Ya fadi mafita kan matsalar yan bindiga.
Al'umar karamar hukumar Ukum a jihar Binuwai sun bayyana cewa su na cikin kangin rayuwa bayan 'yan bindiga sun tilasta masu bayar da harajin wata-wata.
Kungiyar addinin Musulunci MURIC mai gwagwarmayar kare hakƙin al'ummar Musulmin Najeriya ta nanata cewa har yanzun kujerar Sarkin Musulmi na tsaka mai wuya.
Babbar kotun tarayya a Legas ta kwato $1.4m daga wajen Godwin Emefiele da ya tara bisa cin hanci da rashawa. Hukumar EFCC ce ta shigar da kara gaban kotun.
Labarai
Samu kari