Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Ofishin kula da basussuka (DMO) ya bayyana basussukan da ake bin kasar nan. DMO ya ce a cikin wata uku na farkon 2024, Najeriya ta ciyo bashin Naira tiriliyan 7.7.
Rahotanni sun nuna cewa zuwa yanzu mutum 23 sun rasu sakamakon harin wuta da aka kai masallaci a Larabar Abasawa da ke ƙaramar hukumar Gezawa a Kano.
Rikicin masarautar Kano na kara kamari yayin da aka hango fadar Nassarawa ta kafa tutar sarauta. Da sanyin safiyar yau Alhamis aka hango tutar sarauta.
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya nemi alfarmar hukumar EFCC yayin da ake ci gaba da tuhumarsa kan badakalar N80bn inda ya bukaci mayar da shi jihar.
Matsalolin rashin tsaro a jihar Kaduna ya sanya runduna sojojin kasar nan kara daukar mataki domin magance matsalar. Runduna ta kara samar da rundunonin sojoji.
Sarkin Ogbomoso da ke jihar Oyo, Oba Afolabi Ghandi ya kalubalanci limamin masallacin Juma'a kan saba ka'idar da suka yi kafin nada shi mukami a jihar.
Gwamnatin jihar Kano za ta kashe kudi kimanin N4.8b wajen gyaran makarantu da sababbin gine-gine. Za kuma ta dauki ma'aikata kusan 2000 a makarantun jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu zai halarci taron majalisar tattalin arziki ta ƙasa NEC a fadar shugaban masa yau Alhamis, 27 ga watan Yuni, 2024.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan kungiyar IPOB suka kai wani ofishinsu. Sun hallaka biyar daga cikinsu.
Labarai
Samu kari