A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban jam'iyyar NDC reshen jihar Kano, Hon. Mai Riga ya zargi shugaban Kwankwasiyya, Rabi'u Musa Kwankwaso da nuna ƙarfi.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Al'ummar Najeriya sun yi zafafan martani ga shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kirkiro sabon taken kasa a lokacin da rashin tsaro da hauhawar farashi suka addabi mutane.
Masu ruwada tsaki a shiyyar Kano ta Kudu sun buƙaci Gwamna Abba Kabir Yusuf ya gaggauta sauya tunani, ya mayar da sarakunan da ya tsige nan take.
Hukumar NAHCON a Najeriya ta ja kunnen mahajjata a kasar kan saɓa dokokon aikin hajji a Saudiya yayin da ake shirin koro wasu mahajjata da suka saba doka.
Wasu miyagun 'yan ta'adda sun kai farmaki cikin kasuwa a jihar Kaduna. 'Yan ta'addan sun hallaka mutum 12 yayin da suka raunata wasu mutane da dama.
Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Legas ta tabbatar da rasuwar ɗaya daga cikin alhazan jihar, Idris Oloshogbo, wanda ya rasu bayan dawowa daga Ɗawafi a Makkah.
Tsohuwar ministar ilimi a Najeriya Obiageli Ezekwesili ta ce babu abin da zai sa ta koma rera tsohon taken Najeriya da aka dawo da shi ya maye gurbin na yanzu.
A ci gaba da kokarin kawo karshen duk wani nau'in ta'addanci, wani kwamandan ƴan ta'adda ya ji wuta ya miƙa wuya ga rundunar sojojin Najeriya a Kaduna.
Aliko Dangote ya sanar da cewa zuwa karshen shekarar 2025 duka motocinsu da ke kamfanin siminti za su koma amfani da gas domin rage dogaro da fetur.
Majalisar koli ta harkokin addinin musulunci (NSCIA) ta yi kira ga malaman addinin musulunci na Kano da su kiyaye harsunansu kan rikicin masarautar Kano.
Labarai
Samu kari