Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
A ranar Alhamis, 27 ga watan Yuni, 2024 kimar kudin gida Najeriya watau Naira ta kara yi ƙasa a kasuwar hada-hadar nusayar kuɗi ta NEFEM, ta dawo N1510/$.
Shehu Sani ya caccaki Majalisar tarayya a kan shirin gina katafaren asibiti, ya e babu bukatar asibitin a Abuja domin 'yan majalisa suna da karamin asibiti.
Kungiyar Fulani makiyaya ta (MACBAN) ta bukaci a kare martaba da kimar kujerar Sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar III. Ta gargadi gwamnatin Sokoto.
Kungiyar malaman jami’a da aka fi sani da ASUU, ta jawo hankalin jama’a game da abin da ke faruwa a jami’ar SAZU, ana barin makarantar saboda rashin tsarin fansho.
A lokacin da ake kuka kan tsadar rayuwa da farashin abinci, gwamnatin tarayya ta na kokarin sayo jirgin biliyoyi domin fadar shugaban kasa daga kasar waje.
Kwamishinan ƴan sandan jihar Imo, CP Ɗanjuma ya ce rundunarsa ba za ta bari ko ɗaya daga cikin ƴan bindigar da suka kai hari yankin Okigwe ya tsira ba.
Kungiyar malaman jami'a ta Najeriya (ASUU), ta gargadi gwamnatin tarayya kan shirinta na shiga yajin aiki a fadin kasar nan. Ta ba da wa'adin makonni biyu.
Kungiyar kwadago ta NLC ta bayyana muradin gwamnoni na yanke mafi karancin albashin jihohinsu a matsayin raba kan jama’a da kuma iya kara jefa talauci a kasar.
Matar tsohon shugaban kasa, Patience Jonathan ta ce ko kiranta aka yi ta koma fadar 'Aso Rock' domin gudanar da mulki ba ta bukata saboda wahalar da ke ciki.
Labarai
Samu kari