Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Masu zanga-zanga sun mamaye kotu a Abuja domin gargaɗin Shugaba Tinubu kan tsoma baki a shari'a da kuma yunƙurin soke rajistar jam'iyyun siyasa gabanin 2027.
Gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu Sokoto ya umurci rufe Ifoma hotel da ake zargi da badala. Dakta Jabir Sani Mai Hula da sauran jami'an gwamnati ne suka jagoranci aikin
Kungiyar malaman jami’o’i, ASUU, ta shiga yajin aiki a jami'ar Yusuf Maitama Sule da ke a jihar Kano. An bayyana dalilin da yasa Malaman jihar ke yajin aiki.
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana wasu daga abubuwan da gwamna Abba Kabir Yusuf da mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro, Nuhu Ribado suka tattauna.
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar da cewa zai kori ministocinsa da suka gaza yin katabus a gwamnatinsa musamman wurin kawo abubuwan ci gaba ga ƴan Najeriya.
Hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta fara gudanar da bincike kan zargin da ake yiwa Rabiu Musa Kwankwaso na karkatar da N2.5bn.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda shida a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma cafke masu ba su bayanai bayan sun kai wani samame.
A safiya yau Alhamis yan haramtacciyar kungiyar IPOB suka kaiwa sojojin kasar nan hari tare da kashe jami'ai 4 a cikinsu tare da kona ababen hawa.
Yayin da sarautar Kano ke kasa tana dabo, Sarkin masarautar jihar na 16, Malam Muhammadu Sanusi II ya nada mai unguwar Mazugal, Hamisu Sani a karamar hukumar Dala.
Wanda ya assasa jam'iyyar NNPP, Dakta Boniface Aniebonam ya bukaci duka bangaroribln biyu a rikicin sarautar Kano da su yi taka tsan-tsan wurin bin doka.
Labarai
Samu kari