Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Gwamnatin jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya ya amince da dakatar da dagaci da kansila a karamar hukumar Akko bisa zargin sace randar wutar lantarki
Akalla masallata 14 ne suka rasa rayukansu suna tsaka da sallah a masallacin Juma'a bayan tirela ta hau kansu a karamar hukumar Kura da ke jihar Kano.
Gwamnatin Tarayya ta tabbatar da sanarwa kan fara biyan tallafin N150bn ga masu kananan sana'o'i da 'yan kasuwa a karshen watan Yunin 2024 da za mu shiga.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Katsina ta bayyana cewa jami'anta sun samu nasarar kama mutum buyu da ake zargi da hannu a sace mahaifiyar Dauda Rarara.
Gwamnatin Kano ta yi fatali da ɗaga tutar da aka yi a fadar Nasarrawa wurin da Aminu Ado Bayero ke zaune, ta ce duk burga ce da nufin jan hankalin jama'a.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gwangwaje wani dattijon da gudunmawar kudi har N200,000 domin gyara bangare na gidansa bayan ya nemi taimako a jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta fafata da yan bindiga a jihar sokoto inda ta kashe guda biyar tare da kwato mutane biyu da suka yi garkuwa da su a karamar hukumar Gudu.
Jam'iyyar NNPP ta kasa ta kalubalanci hukumar EFCC kan binciken Sanata Rabiu Kwankwaso ba tare da hujjoji ba inda ta ce sanatan mutum ne jajirtacce.
Rahotanni sun nuna cewa ƴan bindiga kusan 100 sun shiga kauyen Dambaza a ƙaramar hukumar Maradun ta jihar Zamfara, sun yi garkuwa da mutane akalla 47.
Labarai
Samu kari