Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya daga darajar karamar Ministar harkokin waje, Bianca Odumegwu-Ojukwu zuwa matsayin Ministar harkokin waje.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta sake neman ciyo bashin Dala 2.5bn daga bankin duniya ne domin aiwatar da wasu muhimman ayyukan da za su amfani kasar nan.
Wata daliba mai karatu a jami'ar gwamnatin tarayya da ke Dutse (FUD) ta kashe jaririyar da ta haifa. Dalibar ta yi wannan aika-aikar nan ta hanyar jefo daga bene.
Hukumar kare bayanan ‘yan kasa (NDPC) ta ce ta na binciken akalla kamfanoni, makarantu, kamfanonin inshora, cibiyoyin kasuwanci 1000 saboda shiga bayanan jama'a.
Shugaba Bola Tinubu ya ce shekaru 31 da suka gabata, Najeriya ta tsaya tsayin daka domin tabbatar da dimokuraɗiyya. Ya zayyana gwarazan dimokuraɗiyyar kasar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tattalin arzikin Najeriya ya dade yana bukatar a yi masa garambawul domin dawo da shi kan turbar da ta dace.
Manoma a kauyen Unguwar Jibo da na Nasarawa-Azzara da ke a karamar hukumar Kachia, jihar Kaduna sun biya 'yan bindiga N6.2m domin a barsu su yi noma.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta caccaki Atiku Abubakar da jam'iyyarsa ta PDP kan dora alhakin halin kuncin da ake ciki a kasa kan Shugaba Bola Tinubu.
Rundunar sojin Najeriya ta ba da umurnin gaggawa kan binciken jami'anta da suka ci zarafin farar hula a Legas. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya ba da umurnin
Rahoto ya nuna cewa a yanzu haka Shugaba Bola Tinubu na gabatar da jawabi kai tsaye ga 'yan Najeriya a yayin da ake bikin zagayowar ranar dimokuraɗiyyar ƙasar.
Labarai
Samu kari