Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta bankado yadda 'yan Najeriya su ka kashe biliyoyin Naira a matsayin cin hanci ga jami'an gwamnati, inda ta gano N721bn aka bayar.
Gamayyar kungiyoyin Musulmi a Najeriya sun gargadi gwamnan Sokoto, Ahmad Aliyu kan cigaba da girmama mai alfarma Sarkin Musulmi a matsayinsa na jagora babba.
Yayin da ake fafutukar ganin jama'a a Kano sun dauki aure da daraja, sai ga wani magidanci ya saki matarsa a gadon asibiti saboda an hana shi sadakar da aka ba ta.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yaƙinin cewa daga nan zuwa mako mai zuwa za a kawo karshen ja-in-ja kan sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikata a Najeriya.
Wasu 'yan ta'adda sun balle gidan gyaran hali a kasar Nijar. Hakan yayi sanadin tserewar daruruwan mayakan ta'addancin Boko Haram da masu safarar kwayoyi.
Jami'an hukumar ƴan sandan farin kaya DSS sun kai samame gidan wani ɗan adaidaita da ake kyautata zaton yana da alaƙa da ƴan ta'adda a Minna, jihar Neja.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya kori Ahmed Halilu, dan uwan Aisha Buhari, daga shugabancin kamfanin buga kudi na Najeriya. Ya hada da wasu mutane hudu a kamfanin.
Hedikwatar tsaro ta DHQ a jiya Alhamis ta ce sojoji sun dakile shirin da ‘yan ta’adda ke yi na lalata wasu muhimman kadarorin Najeriya. DHQ ta yi karin haske.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na ta samun yabo tun bayan da kotun koli ta tabbatarwa kananan hukumomi yancin gashin kai, inda kungiyar kwararru a APC fa bi sahu.
Labarai
Samu kari