Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a, 1 ga watan Mayun 2026, a matsayin ranar hutu domin bikin Ranar Ma’aikata ta Duniya da jinjina wa jajircewar ma’aikata.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya ce idan aka jingine siyasa aka ɗauki manufa ɗaya za a iya kawo karshen ƴan bindiga a cikin mako biyu kaɗai.
Malam Dikko Umaru Radda ya lashi takobin kawo ƙarshen ƴan bindiga a faɗin jihar Katsina, ya yi ta'aziyyar kisan mutane kusan 30 a yankin ƙaramar hukumar Ƙankara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya dora alhakin halin kuncin da ake ciki a Najeriya kan jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan masarautar jihar Kano, sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero zai yi hawan babbar sallah kamar sallah har ya gayyaci hakimai.
Al'ummar Musulmai za su samu hutu akalla sau biyu a cikin watannin Yuni/Yuli na shekarar 2024. Musulmai za su yi hutun babbar Sallah a cikin watan Yuni 2024.
Tsohon daraktan babban bankin Najeriya, Ahmed Umar ya yi bayanin yadda Emefiele ya shure tsarin sababbin kuɗin da Muhammadu Buhari ya amince da su.
Majalisar wakilan Najeriya ta dauki gabarar binciken musabbabin yawan matsala da jirgin kasan Abuja-Kaduna ke samu a kwanakin nan, kan haka aka gayyaci minista.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya yi nuni da cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu bai samun cikakkun bayanai kan halin da ake cikin dangane da matsalar tsaro.
Hukumar raya babban birnin Enugu (ECTDA), ta rufe ofisoshin kamfanin rarraba wutar lantarkin Enugu (EEDC) da ke a jihar Enugu kan datse wutar gidan gwamnati.
Labarai
Samu kari