Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Wata babbar kotun jihar Kogi ta yanke hukunci a karar da tsohon gwamna Yahaya Bello, ya shigar kan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kan zargin bata suna.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Hukumar kiyaye hadura ta kasa ta fitar da rahoto kan haduran da aka yi a bikin sallah a Osun, Oyo da Ondo. Mutane 128 sun yi hadari, 13 sun rasu, 78 na asibiti
Tawagar shugaban kasa karkashin jagorancin Jim Obaze ta yi ikirarin cewa an sace dala miliyan 6.2 daga asusun bankin CBN da sunan biyan masu sa ido kan zabe.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, kan kalaman da ya yi dangane da siyo sabon jirgi ga Tinubu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu taushi ‘yan Najeriya da cewa ba a kasar nan kadai ake shan wahala ba, sauran kasashen duniya na fuskantar irin yanayin.
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Rabiu Kwankwaso ya ce wasu makiya jihar Kano suna ba Gwamnatin Tarayya shawara tare da nuna goyon baya ga Aminu Ado Bayero.
Tsohon Shugaban Kasa, Olusegun Obasanjo, ya yi ikirarin cewa gwamnatinsa na daya daga cikin mafi kyawu da aka samu a kasar nan, musamman wajen tattalin arziki.
Wani Alhaji dan Najeriya ya rasu a kasa mai tsarki yayin gudanar da Hajjin bana saboda tsananin zafi. Alhajin ya rasu ne a kan hanyar zuwa jihar shaidan.
Gwamna Usman Ododo na Kogi ya bayyana uban gidansa, Yahaya Bello a matsayin babban jigo a yain da ya ke taya shi murnar cika shekaru 49 da haihuwa.
Alhaji Rabiu Musa Kwankwaso jagoran jam'iyyar NNPP kuma madugun Kwankwasiyya, ya yi zargin cewa makiyan jihar Kano na kokarin kawo hargitsi a jihar.
Labarai
Samu kari