Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Lokoja na jihar Kogi, ta sauya janye hukuncin da ta bada na tilastawa hukumar INEC yin rajistar jam'iyyar NDC.
Rahotanni sun tabbatar da cewa Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) a jihar Kano ta yi nasarar cafke wanda ake zargi da sace mahaifiyar Dauda Kahutu Rarara a Katsina.
Gwamnati ta ce Sarkin Gaya ne kadai ya rungumi kaddara lokacin da aka rushe masarautu a Kano. Kalaman Sarkin Gaya da suka sa ya koma karaga bayan tsige Sarakuna.
Tsohon babban mai tsawatarwa na majalisar dattawa, Sanata Ali Ndume, ya shawarci Shugaba Bola Ahmed Tinubu, da ya saurari koken 'yan Najeriya kan tsadar rayuwa.
Bola Ahmed Tinubu ya amince a rika biyan kowane ma’aikaci akalla N70, 000 a wata. Za a ga yadda abinci zai lakume daukacin sabon albashin ma’aikaci a wata.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi niyyar a biya ma’aikaci akalla N10, 000 a wata. NLC ta na ganin bukulun gwamnonin Najeriya ya sa aka rage mafi karancin albashi.
Yayin da aka amince da biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi, gwamnonin wasu jihohi sun bayyana cewa sun shirya biyan mafi karancin albashi ga ma'aikatansu.
Rundunar ƴan sandan jihar Borno ta cafke wata matar aure a yankin ƙaramar hukumar Chibok bisa zargin ta kashe mijinta ta hanyar kwaɗa masa gatari a kai.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai halarci taron kungiyar Tarayyar Afirika (AU) ranar Asabar, 20 ga watan Yulin 2024 wanda za a gudanar a kasar Ghana.
Kwamitin majalisar wakilai da ke bincike kan hauhawar farashin siminti ya fara zama da manyan kamfanoni irin su Dangote da Lafarge kan tsadar siminti.
Labarai
Samu kari