Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin Ministan Gidaje yau 24 ga Afrilu, 2026, domin magance matsalar karancin gidaje a Najeriya.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas, ya bukaci jami’an tsaro da su kamo dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar NNPP, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.
Madam Florence Morenike Saraki, mahaifiyar tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ta rigamu gidan gaskiya. An ruwaito ta rasu tana da shekaru 88.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya bayyana cewa ko kadan bai damu ba kan binciken da majalisar dokokin jihar ke yi masa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya aika da sakon barka da Sallah ga shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu. Sakon na zuwa ne yayin da ake rikicin sarauta a jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta yi karin haske kan rikicin masarautar Kano. Kwamishinan 'yan sanda a jihar ya ce sun samu umarnin kotu har guda biyar.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi zargin cewa akwai shirin cafke magoya bayansa a jihar bayan sun fito sun nuna adawa da shugabannnin kananan hukumomi.
Rikicin Rivers tsakanin Nyesom Wike da Siminalayi Fubara ya shafi shugabannin kananan hukumomin jihar. Yan daba sun fatattaki Allwell Ihunda yayin da ya nufi ofis.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wani sojan Najeriya ya yanke shawarar raba kansa da duniya a jihar Abia. Sojan dai yana aiki ne da bataliya ta 144 a jihar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa matsalar talauci ta zama tuwan dare mai game duniya kuma ba a Najeriya kadai ake fama da ita kawai ba.
Labarai
Samu kari