Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Kakakin gwamnan Kano ya yi ikirarin sun damu da halin da Aminu Ado Bayero yake ciki ganin yana zaune a rubabben wurin da bai kamata ba watau Fadar Nassarawa.
Gwamnatin jihar Kano ta yi magana kan mutuncin Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero a matsayinsa na mutum mai mutunci amma ya bari wasu suka zuga shi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun shiga har cikin gida sun sace wani babban limamin cocin Katolika a jihar Zamfara. 'Yan sanda sun fara kokarin kubutar da shi.
Gwamnatin jihar Kano ta bukaci al'ummar jihar da su guji yin amfani da ruwan sama wanda ba a tsaftace shi sakamakon barkewar cutar kwalara a Najeriya.
Bayan shan suka, fitaccen lauya a Kano, Abba Hikima ya wallafa wata hira da Farfesa Mamman Yusufari SAN inda lauyan ya tabbatar da abin da Hikima ya fada.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta bukaci a kwantar da hankali a cigaba da lamura bayan an kashe matashi mai suna Usman da ya kirkiro sabon addini.
Yayin da ake ta taƙaddama kan abin ɗa hukuncin babbar kotun tarayya ke nufi, wani mais sharhi kan harkokin yau da kullum, Law Mefor, ya ce Aminu ne Sarki.
Hukumar EFCC ta ce jami’anta sun kama wani ma'aikacin fadar gwamnatin tarayya na jabu da wasu mutum 4 da ake zargi da damfarar mutane kudi har N22m.
Gwamnatin jihar Lagos ta tabbatar da mutuwar mutane 24 da kwantar da wasu 34 a jihar bayan sun kamu da cutar kwalara saboda kwankwaɗar kunun aya.
Labarai
Samu kari