Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Duoye Diri, ya kirkiro sababbin ma'aikatu guda biyu a gwamnatinsa. Gwamnan ya kuma da rantsar ƙarin kwamishinoni 15.
Gwamnan jihar Zamfara, ya kaddamar da aikin gyaran asibitin kwararru na Ahmad Sani Yariman Bakura da ke birnin Gusau a jihar. Za a daga darajar asibitin.
Yayin da ake ci gaba da dambarwa kan masarautun Kano, Farfesa Farooq Kperogi ya yi tsokaci kan lamarin inda ya bukaci Abba Kabir ya guji rushe fadar Nassarawa.
Dakarun rundunar sojojin Najeriya sun yi nasarar ƙara rage mugayen iri a sassa daban-daban na ƙasar nan cikin mako 1, sun ceto ɗaruruwan mutanen da aka sace.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani ya ba da shawara a gayyato hukumar INEC domin warware rikicin masarautar Kano tsakanin Sanusi II da Aminu Ado.
Masu garkuwa da mutane ɗauke da manyan bindigu sun tafi da Madakin Shabu jim kaɗan bayan ya fito daga Masallaci lokacin Sallar Isha'i a jihar Nasarawa.
Abba Kabir Yusuf ya sa hannu a dokar masarauta ta shekarar 2024. Muhammadu Sanusi II ya ga abubuwa cikin kwanaki kusan 30 da ya yi yana sarauta a Kano.
Tsohon ‘dan takaran gwamnan Kano ya ce barazanar Abba Kabir Yusuf a kan Sarki Aminu Ado Bayero ba za tayi aiki ba ya ce ana yawan yiwa umarnin kotu rashin kunya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ta shirya sayar da wasu daga cikin jiragen shugaban kasa domin a siyo sabon jirgi.
Labarai
Samu kari