Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya zabo wasu mutane ya ba su mukamai. Gwamnan ya nada masu bada shawara na musamman da mataimaka na musamman.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Gwamnatin tarayya ta kara daukan sabon mataki bayan shugaba Bola tinubu ya ba matasa hakuri kan zanga zanga a jiya Talata. A yau Laraba ne za su zauna a Abuja.
Kungiyar matasa a Kano ta bayyana cewa ta na kan matsayarta na shiga zanga-zanga matukar gwamnatin tarayya ta ba dauki matakin kawo sauki ga talaka ba.
Kungiyar masu kishin kasa da kokarin tabbatar da cigaba ta karyata kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji bayan kalaman da ke dangantaka Bello Matawalle da ta'addanci.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party a zaben 2023, Peter Obi, ya yi barazanar shigar da hadimin Shugaba Bola Tinubu kara a gaban kotu.
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun bukaci a dakatar da Farouk Ahmed, shugaban NMDPRA kan kalaman 'karya' da ya furta game da matatar man Dangote.
Wata mata ta yi zargin cewa shugaban jam'iyyar NNPP, na karamar hukumar Dawakin Tofa, ya yiwa wata mata dukan tsiya a gidan gwamnatin jihar Kano.
Daliban manyan makarantu a Legas sun ce maimakon shiga zanga-zangar da za a yi a fadin kasar, sun yanke shawarar yin tattakin nuna goyon baya ga gwamnatin jihar.
Aliko Dangote, shugaban rukunin kamfanonin Dangote, ya samu gayyata daga shugaban kasar Gabon, Brice Oligui Nguema domin ya zuba jari a harkar siminti da taki.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya nuna rashin jin dadinsa kna zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar nan. Ya ce siyasa ce kawai.
Labarai
Samu kari