Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Wata babbar kotun tarayya da ke Legas ta kori karar da hukumar EFCC ta shigar kan Cubana Chief Priest bayan da bangarorin biyu suka cimma yarjejeniya a bayan fage.
Rundunar ƴan sanda a jihar Gombe ta yi nasarar cafke wani kansila da kuma dagacin kauyensu kan zargin satar da kuma siyar da tiransifoma a karamar hukumar Akko.
Kungiyar kwadago ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya saka tausayi wajen biyan ma'aikata mafi karancin albashi. Ta bukaci ya biya N250,000
Kungiyar kwadago ta ƙasa NLC ta yi kira ga shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna wa ma'aikata soyayya ya amince da N250,000 a matsayin sabon albashi.
Hukumar asusun NELFund ta sanar da cewa ta dakatar da ba daliban manyan makarantu mallakin jihohi damar neman rancen kudin karatu har na tsawon mako 2.
Gwamna Abba Yusuf na Kano ya amince da fitar da Naira biliyan 5.07 domin sayo taki wanda za a rabawa manoma matsayin tallafi a kokarin bunƙasa harkar noma a jihar.
Wasu ƴan bindiga sun kai hari yankin karamar hukumar Birnin Gwari a jihar Kaduna, sun kashe ƴan banda da ɗan sanda, sun kuma yi awon gaba da manoma.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya nemi a sanya masarautu a cikin kundin tsarin mulkin Najeriya domin kare su daga barazanar rugujewa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tuni ta kammala shirin sauyawa kurkukun Keffi da ke jihar Nassarawa matsuguni saboda wasu dalilai da su ka hada da cunkoso.
Labarai
Samu kari