Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Kungiyar 'yan kasuwa ta kasa (TUC) ta bayyana cewa ba ta kira kowa ya fito zanga-zanga ba, amma dokar kasa ta bawa kowa damar ya fito ya yi zanga-zangar lumana.
Gwamnatin jihar Kano ta kira ganawa domin gano dalilin tsadar burodi a fadin jihar bayan hukumar korafe korafe ta karbi kukan jama'ar gari kan tsadar.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da fitar da Naira Biliyan 2.5 domin aikin madatsar ruwa Kafin ciri a karamar hukumar Garko domin habaka noma.
Shugaba Bola Tinubu ya ce tattalin arzikin kasar na kan hanyar farfadowa, ya kuma tabbatar wa ‘yan kasar cewa gwamnatinsa za ta kara yin kokarin biyan bukatunsu.
Bayan amincewa da kudurin dokar sabon mafi karancin albashi da majalisa ta yi, an rika samun rade-radin cewa Shugaba Bola Tinubu na iya karawa 'yan NYSC alawus.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya saka labule da malaman addinin Musulunci na bangaren Izala da Darika. An tattauna batutuwan da suka shafi zanga-zanga da tattali.
Jami'an hukumar DSS sun kai samame babbar kasuwar jihar Katsina inda suka kwato buhuna 2,000 na shinkafar tallafi da Shugaba Bola Tinubu ya tura jihar a ba talakawa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi tonon sililin gaske game da yuwuwar masu fada aji sun yi babakere a gwamnatinsa. Shugaban kasar ya magantu kan yakin zabensa.
Wasu miyagun 'yan bindiga da haƙarsu bata cimma ruwa ba sun kai mugun hari wani sansanin masu addu'a dake Oluwatose a Ilorin ta yamma dake jihar Kwara.
Labarai
Samu kari