Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Adamawa ta magana kan batun cewa tana shirin sauya dan takararta na gwamna. Ta bayyana cewa ta gamsu da zabin da ta yi.
Gwamnatin jihar Kebbi ta nuna damuwa kan bullar wata sabuwar kungiyar 'yan ta'adda. Ta bayyana cewa mambobin kungiyar suna gudanar da ayyukansu a jihar.
Cocin ECWA a jihar Filato ya bukaci matasa da ke cocin su nisanci fita zanga zangar tsadar rayuwa da ake shirin gudanarwa saboda kaucewa ta da tarzoma a kasa.
Gwamnan Seyi Makinde ya aika da wasika ga majalisar jihar Oyo inda ya sanar da su kudurinsa na tafiya hutu tare da mika mulki ga mataimakinsa Bayo Lawal.
An shiga jimami bayan sanar da rasuwar shugaban kungiyar Ohanaeze Ndigbo na kasa baki daya, Cif Emmanuel Iwuanyanwu a yau Alhamsi 25 ga watan Yulin 2024.
Gwamnatin tarayya ta ce nan da 'yan kwanaki kadan masu zuwa za a bude shafin neman tallafin YIF domin ba matasa rancen Naira biliyan 110 su yi kasuwanci.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana abubuwan da suka fadawa Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce duk abin da ya kamata su yi sun yi.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta bayyana cewa ta gano mutanen da ke daukar nauyin zanga-zangar da za a gudanar a fadin kasar nan. Ta yi gargadi.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta gargadi mutanen jihar kan shiga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a fadin kasar nan. Ta ce yin hakan haramun ne a jihar.
Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar ya jagoranci sarakunan gargajiya ciki har da Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi domin ganawa da Bola Tinubu a Abuja.
Allah ya karbi rayuwar shugaban cibiyar nazari da bunkasa Ilimi ta kasa (NERDC), Farfesa Ismail Junaidu a yayin da ya ke halartar taron kwamitin tuntuba kan ilimi.
Labarai
Samu kari