Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana rashin adalci a matsayin babban abin da ya jawo rashin tsaro a Arewacin Najeriya inda ya nuna damuwa kan yadda matsalar ke karuwa.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya amince da tura Abdullahi Sarki (Jakadan Garko) domin zama wakilinsa a karamar hukumar Nassarawa kafin tura sabon hakimi.
Babbar kotun Kano ta sanya ranar 11 ga watan Yuli 2024 domin fara zaman sauraron karar da Kwankwaso da wasu mutane 7 suka shigar da hukumar yaƙi da cin hanci EFCC.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya karɓi bakuncin Sheikh Ali Abulfatahi tare da tawagarsa a fadar Sarkin Kano ranar Litinin, 24 ga watan Yuni.
Wasu miyagun ƴan bindiga masu ɗumbin yawa sun kai hari garin Maidabino a ƙaramar hukumar Ɗanmusa a jihar Katsina, sun hallaka mutane 7 tare da sace 50.
Hukumar EFCC ta zargi tsohon shugaban babban bankin Najeriya (CBN), Mista Godwin Emefiele da rashin gaskiya wurin bayar da kwangiloli daga cibiyar kudin kasar nan.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Mr. Olatunji Bello a matsayin sabon babban jami'in hukumar FCCPC na ƙasa, ya masa fatan alheri.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta addabi yankin Arewa maso Yamma na Najeriya.
Gwamnatin jihar Neja ta tabbatar da cewa mutum 2 ƴan uwan juna sun rasa rayuwarsu sakamakon haɗarin jirgin ruwan da ya rutsa da su a ranar Alhamis da ta wuce.
Labarai
Samu kari