Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Gwamnatin Tarayya ta bukaci matasa da su dawo daga rakiyar zanga-zanga inda ta ce ta tanadi dukkan tsare-tsare domin kawo karshen matsalolin da ake fama da su.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta gayyaci shugaban hukumar aikin hajji na kasa (NAHCON) domin jin yadda aka yi da tallafin N90bn ga alhazan bana.
Olukoya Ogungbeje, wani lauya mazaunin Legas ya yi karar gwamnatin tarayya da hukumomin tsaro kan zargin suna yunkurin hana zanga-zangar 'yunwa' a fadin kasar.
Gwamnan jihar Kaduna ya bukaci matasa masu shirin zanga zanga su dakata domin tsoron barkewar rikici a lokacin zanga zanga. Nuhu Bamalli ma ya yi kira ga matasan.
Yayin ya rage saura sa'o'i 48, kungiyoyi da yawa sun sanar da janyewadaga zanga zangar da ake shirin yi kan yunwa da tsadar rayauwa a ƙasar nan a wata mai zuwa.
Kungiyar da ke rajin kawar da talauci da kare hakkin dan Adam a Najeriya da wasu kasashe 45 ta Action Aid ta tunatar da hukumomin muhimmancin tsaro.
Yayin da ake shirin fita zanga-zanga a Najeriya, matashi da ya goyi bayan zanga-zanga a Najeriya ya rasa rawaninsa na Wakililin matasa a Bosso da ke jihar Niger.
Jam'iyyar NNPP ta yi martani ga dan majalisarta, Kabiru Alhassan Rurum bayan suka da ya yi kan rusa masarautun Kano da Abba Kabir Yusuf ya yi a jihar.
Gwamnatin jihar Sokoto ta raba tallafi Naira Miliyan 10 da tirelolin abinci ga mazauna karamar hukumar Isa da rashin tsaro ya hana su sakewa domin rage radadin.
Labarai
Samu kari